Bola Tinubu
Tsohon shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cikakken goyon bayansa ga magajinsa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya kuma godewa Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa akwai yiwuwar a samu ɓaraka a majalisar dattawa bayan jagororin majalisa sun zargi shugabansu, Sanata Godswill Akpabio da ware su.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce 'yan jam'iyyar ADC da suka fara hadaka suna cikin rudani. Ya ce Abdullahi Ganduje zai ba da shawara wa APC.
Sabon shugaban APC, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa kofar su a bude take ga 'yan jam'iyyun adawa kamar Rabiu Musa Kwankwaso da sauransu su dawo APC.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya bayyaɓa cewa ba zai yi sako-sako ba wajen sauke nauyin da ke kansa na shugabantar jam'iyyar.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya taso 'yan hadakar jam'iyyar ADC a gaba. Shugaba Tinubu ya nuna cewa mutanen da ke cikin tafiyar sun shiga cikin rudani.
A yau Alhamis 24 ga watan Yulin 2025 aka rantsar da sabon shugaban APC na ƙasa, Farfesa Yilwatda Nentawe inda ya ce zai haɗa kai da kowa domin faɗaɗa jam’iyyar.
A labarin nan, za a ji cewa APC ta zaɓi sabon shugabanta wanda ya samu goge wa a fannin aikin gwamnati, siyasa da sauran ayyukan jin ƙai a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta zabi Farfesa Farfesa Nentawe Goshwe Yilwatda a matsayin sabon shugaban jam'iyya bayan Abdullahi Umar Ganduje.
Bola Tinubu
Samu kari