Bola Tinubu
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa babu wanda zai iya kayar da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu da zaɓen 2027, ya ce Peter Obi zai zo na 2.
Gwamnonin da suka yi mulki a 1999 sun bukaci Bola Tinubu ya samar da ayyuka ga matasa wajen kafa kamfanoni maimakon raba tallafin da bai wuce N5,000 ba.
Kotu ta tura dan TikTok da ake zargi da hada bidiyo da ke nuna cewa shugaba Bola Tinubu ya rasu. An tsare Ghali Isma'il Kano har zuwa ranar 19 ga Agusta.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, ya bayyana dalilin da ya bai fadi wasu munanan kalamai da sukar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ba bayan mutuwarsa.
Rahotanni daga na kusa da Kwankwaso da majiyoyi daga fadar shugaban ƙasa sun karyata labarin cewa Shugaba Tinubu ya gana da Kwankwaso a Aso Rock.
Ministan ayyuka na tarayya, Dave Umahi ya bukaci Sanata Rabiu Musa Kwankwaso da ya jenye kalaman da ya ce Tinubu na fifita Kudu a kan Arewa wajen gina tituna.
Majiyoyi sun tabbatar da cewa shugaba, Bola Tinubu ya shiga ganawa da wasu daga cikin tsofaffin gwamnoni a Najeriya da suka yi mulki tare tun a shekarar 1999.
An gudanar da sallar jana'izar marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a ranar Talata 15 ga watan Yulin 2025 a garin Daura da ke jihar Katsina.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya tura sakon ta'azziya kan rasuwar Sarkin Gusau, Dr Ibrahim Bello wanda ya rasu a safiyar ranar Juma'a bayan fama da jinya.
Bola Tinubu
Samu kari