Majalisar dokokin tarayya
Ɗan Majalisar Tarayya da ke wakiltar Ifelodun/Boripe da Boluwaduro a jihar Osun, Soji Adetunji ya gwangwaje ƴan mazaɓarsa bayan harin da matasa suka kai masa.
Kwamitin majalisar wakilai kan harkokin tsaro ya bukaci gwamnatin tarayya da ta gaggauta sayo sababbin jiragen sama domin amfanin shugaban kasa da mataimakin sa.
Majalisar dattawa ta ce akwai kura-kurai a taken Najeriya da hukumar NOA ta ta gabatar da shi. Shugaban majalisar, Godswill Akpabio ya ba NOA umarni ta yi gyara.
Majalisar wakilan Najeriya ta dauki gabarar binciken musabbabin yawan matsala da jirgin kasan Abuja-Kaduna ke samu a kwanakin nan, kan haka aka gayyaci minista.
Wasu ƴan majalisar wakilan tarayya sun fara kiran a sauya tsarin mulkin Najeɗiya ya koma zango ɗaya ga shugaban ƙasa da kuma tsarin karba-karba a Najeriya.
Majalisar wakilan tarayya ta saurari kudurorin doka guda shida da za su takaita wa'adin shugaban kasa da gwamnoni da samar da ofishin mataimakin shugaban kasa 2.
Babbar kotun jihar Ribas ta bayyana cewa ƴan majalisa 27 na tsagin ministan Abuja, Nyesom Wike suna nan a cikin jam'iyyar PDP saboda babu hujjar sun koma APC.
Fitaccen Fasto a Najeriya, Ejike Mbaka ya ce ya kamata 'yan Majalisun Tarayya da gwamnoni su fara daukar N62,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Wani kudirin doka da ke neman kafa wata jiha a shiyyar Kudu maso Gabas ya tsallake karatu na farko a zauren majalisar wakilai. Za a rika kiran ta da 'Jihar Orlu'.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari