Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilan tarayya ta ɗauki wasu matakai da nufin magance yawaitar garkuwa da ɗalibai a makarantun ƙasar nan da kuma dawo da tsaro a faɗin Najeriya.
Majalisar Wakilai ta yi martani kan zargin neman cin hanci na makudan kudi har $150m daga Binance a kokarin kawar da matsalar kamfanin a Najeriya.
Kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Blessing Agbebaku, ya nemi yafiya kan rigimar da ta barke a majalisar biyo bayan dakatar da wasu mambobi uku da ya yi.
Majalisar wakilai ta gayyaci kamfanin Dangote, BUA da IBETO domin rage farshin siminti. Ta musu gayyatar ne biyo bayan kin amsa gayyatar farko da suka yi
Danbarwa ta ɓalle a zauren majalisar dokokin jihar Edo yayin da shugaban majalisar, Agbebaku ya dakatar da mambobi 3 kan tsoron bokaye da yunkurin tsuge shi.
Mataimakin shugaban majalisar wakilai, Benjamin Kalu ya ce gwamnatocin da suka sjude ne suka jefa Najeriya a matsin tattalin arzikin da take ciki ba Bola Tinubu ba.
Duk da an tunbuke shi Philip Shaibu bai da niyyar dawo da motocin ofis. Tsohon mataimakin gwamnan ya ce masu neman ya dawo da motocin ba su da tausayi.
Ana rade-radin cewa gwamnatin tarayya ta yi wa Sanatoci da 'Yan majalisa karin albashi. Mun tattaro martanin jama’a yayin da aka ji an kara albashin majalisa a boye
A zaman da ta yi na yau Talata, 30 ga watan Afrilu, majalisar wakilai ta bukaci hukumar NERC da ta dakatar da aiwatar da sabon kudin wutar da ta sanar a baya.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari