Majalisar dokokin tarayya
Hon. Abdulmalik Zubairu da ke wakiltar mazabar Bungudu/Maru a jihar Zamfara ya dauki nauyin auren mata marayu 105 wadanda iyayensu suka rasa rayukansu.
Sanata Godswill Akpabio da Rt. Hon. Tajuddeen Abbas sun shekara su na rikon Majalisa. Mun kawo abubuwan da suka faru a Majalisa cikin shekara a zamanin Bola Tinubu.
Jafaru Sani ya tona yadda Uba Sani yake kaddamar da ayyukan da Nasir El-Rufai ya yi duk da su na kukan ba su san inda aka kai bashin da El-Rufai ya ci ba.
Shugaban jam'iyyar na kasa, Dr. Major Agbo ne ya barranta NNPP da wasikar ta cikin sanarwar da ya fitar ranar Alhamis a Abuja, inda ya ce matsalar ta cikin gida ce.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye gabanta bisa zargin karkatar da kudi N1.5bn. Majalisar ta dakatar da ayyuka a ma'aikatar.
Shugaban majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, yana da yakinin cewa tsaron kasar nan zai inganta idan aka baiwa sarakunan gargajiya matsugunni a kundin mulki.
Sanata mai wakiltar Ondo ta kudu, Jimoh Ibrahim, ya ce yana da manhaja a wayarsa da ke gano adadin bindigogin da ke cikin zauren majalisar dattawa a kullum.
Tsohon kakakin Majalisar Wakilai a Najeriya, Hon. Yakubu Dogara ya fayyace komai kan kuɗin da mambobin suke samu ba kamar yadda ƴan Najeriya ke zargi ba.
Sanatoci daga Kudu maso gabashin kasar nan sun gana da babban lauyan kasa kuma ministan shari'a, Lateef Fagbemi SAN kan batun sakin Nnamdi Kanu daga kurkuku.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari