Majalisar dokokin tarayya
Kakakin majalisar dokokin Najeriya ya yi kira ga majalisar kasashen yammacin Afrika kan magance manyan matsalolin da yankin ke fuskanta domin samun cigaba.
‘Yan majalisar dokoki sun taso Nasir El-Rufai a gaba, amma tsohon kwamishinansa ya raba gardama. Imran U. Wakili wanda masoyin Malam Nasir El-Rufai ya saki labarin.
Shehu Sani ya caccaki Majalisar tarayya a kan shirin gina katafaren asibiti, ya e babu bukatar asibitin a Abuja domin 'yan majalisa suna da karamin asibiti.
Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana shirin da majalisar dokokin kasar na gina asibitin alfarma ga sanatoci, ‘yan majalisar wakilai da ma’aikatan majalisun.
Yan majalisar wakilan tarayya sun nuna ba su yarda da buƙatar Bola Ahmed Tinubu na tsawaita wa'adin kasafin kuɗin 2023 da ƙarin kasafin da aka yi zuwa watan Disamba.
Shugaban majalisar dattawan kasar nan, Godswill Akpabio ya musanta labarin cewa sun amince da sayowa shugaban kasa da mataimakinsa sabon jirgin sama.
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Etop Essien, mataimakin kwanturola mai kula da harkokin kudaden shiga a hukumar kwastam ta Najeriya (NCS).
A yau Litinin babban jami'in kwastam, Etop Andrew Essien ya fadi ya mutu a majalisar wakilai. Legit ta tattaro muku manyan abubuwa uku da ya kamata ku sani a kansa.
An shiga ɗimuwa bayan babban rashi na mutuwar wani babban jami'an hukumar Kwastam, Essien Etop Andrew cikin Majalisar Tarayya a Abuja yayin amsa tambayoyi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari