Majalisar dokokin tarayya
Kwamitin majalisar wakilai kan ma'adanai ya bayyana cewa kasar nan na tafka asarar biliyoyi a bangaren duk shekara wanda ya kai $9bn, shugaban kwamitin ya bayyana.
Rahotanni daga jihar Kaduna sun bayyana cewa Hon Ekene Abubakar Adams mai wakiltar mazaɓar Chikun da Kajuru ya riga mu gidan gaskiya ranar Talata.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zabe ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na Yabi da Shagari a matsayin wanda bai kammalu ba, ta umarci INEC ta ƙarisa zaɓe.
Bayan tsawon lokaci ana tattaunawa da kace-nace kan batun sabon mafi ƙarancin albashi, watakila Bola Tinubu ya miƙa kudirin ga majalisar tarayya a makon gobe.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen ya bayyana cewa matsalar rashin tsaro a Arewacin Najeriya ta samu asali ne saboda ayyukan hako ma'adanai ba busa ka'ida ba.
Batun haramta kiwon sake ga dabbobin makiyaya na yamutsa hazo tsakanin masu ruwa da tsaki a Najeriya, inda kungiyoyin makiyaya ke ganin zai jawo rashin zaman lafiya.
Ministar mata, Uju Kennedy Ohanenye ta ce ba za ta zauna ana kokarin dora mata laifin handame kudin gwamnati ba, inda ta musanta zargin da ake mata.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Ajingi/Albashi/Gaya, Hon. Ghali Mustapha ya caccaki mataimakin kakakin Majalisar, Benjamin Kalu kan nuna wariya.
Majalisar Dokokin Najeriya ta ci gaba da zamanta a yau Alhamis 11 ga watan Yulin 2024 bayan katse zaman a jiya saboda mutuwar mambanta daga jihar Oyo.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari