Aminu Waziri Tambuwal
Majiyar Legit.com ta ruwaito sanarwar ta biyo bayan murabus da tsohon mataimakin gwamnan jahar, Alhaji Ahmed Aliyu yayi a ranar 13 ga watan Nuwamba a shirinsa na tsayawa takarar gwamnan jahar Sakkwato a jam’iyyar APC.
Da tsakar daren jiya, Juma'a, ne misalin karfe 12:00 wata tanka makare da man fetur ta fadi kusa da sakatariyar karamar hukumar Gada, daidai gangaren mahadar Gada, kuma nan take ta kama da wuta. Tashin gobarar ya yi sanadiyar kone
Majalisar jihar Sakkwato ta amince da murabus din mataimakin gwamnan jihar, Ahmad Aliyu. Aliyu ya yi murabus ne a safiyar yau Laraba 13 ga watan Nuwamban 2018. Aliyu da mai gidansa Gwamna Aminu Tambuwal sun lashe zabe ne a karkash
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), reshen jihar Sokoto, ta ce babu sunan gwamnan jihar, Aminu Waziri Tambuwal, a cikin jerin sunayen 'yan takara da aka aiko daga Abuja. Malam Sadik Abubakar, kwamishinan hukumar INEC
A wata hira da jaridar ta yi da shugaban jam'iyyar APC a jihar Sokoto, Isa Achida, ya ce sun kori Abdulkadir saboda dalilan cin dunduniyar jam'iyya a siyasance da su ka hada da kin yin biyayya ga dokar jam'iyya, yin taro da ya sab
Bugu da kari, jam’iyyar ta zargi gwamnan da barazanar sallamar ma’aikatan gwamnatin jahar, musamman masu goyon bayan jam’iyyar ta APC, daga karshe kuma tace bata da yan daba domin ita jam’iyya ce mai kaunar zaman lafiya.
Watatsiya mai shekaru 29 ya bayyana ma majiyarmu cewa ya fara wannan tattaki ne tun a ranar 7 ga watan Oktoba, kimanin awanni kadan kenan bayan an bayyana tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a matsayin wanda ya lashe za
A jawabin da ya yi a bukin nadin mukamin, gwamnan ya bukaci dukkan wadanda aka yiwa nadin su dage tukuro domin ganin cewar sun gudanar da ayyukansu kamar yadda ya dace. Ya bukaci suyi aiki domin cigaban al'umma kana su tabbatar da
Kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa a karkashin jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya amince da nadin shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki, a matsayin wanda zai jagoranci kamfen din Atiku a fadin Najeriya. Kazal
Aminu Waziri Tambuwal
Samu kari