Yan ta'adda
Gwamna Dauda Lawal Dare na jihar Zamfara ya nuna farin cikinsa game da kisan Halilu Sabubu inda ya ce yanzu haka sauran yan bindiga sun rikice gaba daya.
Dakarun sojoji a Najeriya sun yi nasarar hallaka kasurguman yan bindiga da dama a cikin shekara daya da watanni hudu na gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Wasu matasa sun babbaka gawarwakin wasu da ake zargi yan bindiga ne a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya. Sojoji sun kai farmaki ne kan yan bindigar ranar Laraba
Fitaccen lauya, Bulama Bukarti ya kaddamar da asusun tallafawa sojojin da suka hallaka Halilu Sabubu domin nunawa sojojin yan Najeriya suna tare da su.
Malamin Musulunci, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya tura sako ga Bello Turji da sauran yan ta'adda bayan kisan Halilu Sabubu da safiyar ranar Juma'a.
Hafsan tsaron kasar, Janar Christopher Musa ya ba da kyautar kudi ga dakarun sojoji da suka yi nasarar hallaka dan ta'adda, Halilu Sabubu a Zamfara a jiya Juma'a.
Kwanaki uku kafin hallaka rikakken dan ta'adda, Halilu Sabubu, an wallafa faifan bidiyo inda ya ke rokon yan uwansa kan lamarin tsaro ciki har da Bello Turji.
An kama yan daba 3 da suka yi yunkurin kashe dan sanda a Adamawa. Dan sandan ya yi gumurzu da su yayin da suka yi kokarin masa kwace a cikin Keke NAPEP.
Gwamnatin jihar Zamfara ta bayyana cewa akwai makarkashiya a lamarin tsaron jihar kowa ya sani kuma wasu ne manya a sama da ke siyasantar da shi domin bukatunsu.
Yan ta'adda
Samu kari