Yan ta'adda
A wannan labarin, rundunar 'yan sandan Oyo ta bayyana cewa an yi nasarar ceto jigo a jam'iyyar PDP, Benedick Akika bayan kwanaki a hannun yan bindiga.
Yan banda sun kama tarin harsahi ana shirin mika su yan yan bindiga masu garkuwa da mutane. Ana zargin cewa za a yi amfani da kayan yakin ne domin kai hare hare.
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda mutum 12 a wani musayar wuta a Neja. 'Yan ta'addan sun kawo hari ne lokacin da suka gamu da ajalinsu.
Bulama Bukarti ya kalubalanci Bello Turji bayan ya gargade shi a wani bidiyo inda ya ce a baya shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ya yi masa barazana irin haka.
Kungiyar da ke rajin kafa kasar Biafra, IPOB ta ja kunnen tsohon hadimin Muhammadu Buhari kan hada Nnamdi Kanu da rikakken dan ta'adda, Bello Turji.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sake kai hari a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun kai sabon harin ne a karamar hukumar Shiroro.
Ambaliyar ruwa a Maiduguri ta kashe yan Boko Haram sama da 100 a dajin Sambisa. An ruwaito cewa ambaliyar ta haura maboyar Boko Haram ne yayin da suke barci.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana cewa jiharsa ta Katsina ba ta da isassun jami'an tsaro ko makaman da za a yaki ta'addanci.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka sace wani mai neman takarar kujerar kansila a Kaduna sun nemi nemi Naira miliyan 20 da babura 2 matsayin kudin fansa
Yan ta'adda
Samu kari