Yan ta'adda
Dakarun sojojin Najeriya sun kai hari kan sansanonin 'yan ta'adda a jihar Katsina. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa a hare-haren da suka kai musu.
Wasu mazauna yankunan Idi da Ranbadawa a jihar Sokoto sun nemi gwamnati ta tsare su daga zaluncin Kallamu, wani fitaccen dan bindiga mai alaka da Bello Turji.
Wani jirgin yaki ya saki boma kauyukan Gidan Sama da Rumtuwa a karamar hukumar Silame bisa kuskure. Jirgin ya saki bom din ne yana kokarin kashe Lakurawa.
Rundunar 'yan sanda ta samu gagarumar nasara a kan wasu 'yan ta'adda a jihar Anambra. An kama boma bomai 19 a maboyar yayin da aka harbi wasu da dama.
An yi kazamin fada tsakanin 'yan ssanda da 'yan bindiga a Katsina inda aka ceto mutum 10 amma biyu sun mutu. Rundunar ‘yan sanda tana cigaba da bincike kan lamarin.
Masu garkuwa da mutane sun kashe wani yaro dan shekara 10 Tasi’u Abdullahi a Filato duk da karbar kudin fansa. An rahoto cewa an gano gawarsa ne a cikin buhu.
Rundunar yan sanda ta samu nasarar ceto mutane 1,581, ta kama masu laifi 30,313, ta kama bindigogi1984 a shekarar 2024 yayin samame a jihohin Najeriya.
Wasu 'yan bindiga da ba a gano su waye ba sun kashe wani jariri dan shekara daya da karin mutane 14 a jihar Filato. An kai harin ne a karamar hukumar Riyom
Wani mutum ya gamu da tsautsayi a jihar Kaduna yayin da yan bindiga suka kwace masa kayan abinci da abin sha bayan ya siyo domin shirin bikin Kirsimeti.
Yan ta'adda
Samu kari