Yan ta'adda
Gwamnatin Najeriya na tattaunawa da Nijar domin maganin yan ta'adda da suke yawo a iyakokin kasashe. Badaru ya ce za ayi tarko ga yan bindigar Arewa.
Rundunar sojin saman Najeriya za ta samu sababbin jiragen yaki 50 domin cigaba da kai hare hare kan yan bindiga. Sojoji za su cigaba da luguden wuta kan yan ta'adda.
Kungiyar dattawan Arewa ta NEPG, ta yabawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan kokarin da yake yi wajen magance matsalar rashin tsaron da ya addabi yankin.
Mashawarcin shugaban kasa a kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya zargi cewa mafi yawan makaman da ke yawo a hannun bata-garin mutane a kasar nan mallakin gwamnati ne.
Kwastam ta kama makamai da suka kai kusan darajar N10bn ana kokarin shigowa da su Najeriya a shekaru shida. Ana kokarin shigowa da su ga irinsu Bello Turji.
Rahotanni sun bayyana cewa sojojin da ke atisayen Hadarin Daji sun samu nasarar kashe 'yan ta'adda biyar tare da raunata wasu da dama a karan battar da suka yi.
Mazauna Anka a jihar Zamfara sun yi ihun neman dauki biyo bayan barazana da yan bindiga su ka yi na kai masu hari saboda cafke dan ta'adda a yankin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun kai wani hari a sakatariyar jam'iyyar APC da ke jihar Bayelsa a Kudancin Najeriya yayin da ake waya ganawa.
Yan fashi da makami sun mamaye wata unguwa cikin dare sun bi gida gida suna ta'addanci kan bayin Allah. Yan fashin sun sace makudan kudi da kayayyaki.
Yan ta'adda
Samu kari