Yan ta'adda
An harbi tsohon ministan jihar Maharashtra ba adadia kirji a wajen ofishin dansa a Mumbai wanda ya yi silar mutuwarsa, a cewar kafafen yada labarai na Indiya.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya yi magana kan matsalar rashin tsaron da ta addabi jihar. Ya ce gwamnatinsa na bakin kokarin ta domin kawo karshen 'yan bindiga.
Yan daba sun harbi wani dan tiktok mai suna Salo a jihar Legas. Yan dabar sun harbi Salo ne yayin da yake neman fetur. Yana kwance a asibiti rai a hannun Allah.
Gwamnatin Borno ta yi gyara kan adadin tubabbun yan Boko Haram da su ka tsere daga wurin da ake ba basu horo. Gwamnatin ta ce mutum shida ne su ka gudu.
Hukumar tattara bayanan sirri kan sha'anin kuɗi (NFIU), ta bayyana damuwarta kan yadda tsaron Najeriya ke tabarbarewa sakamakon shigowar makamai daga kasar Libiya.
Wasu yan bindiga da aka yi wa luguden wuta a Zamfara sun fara neman mafaka a jihar Kano. An gano cewa yan bindiga sun mallaki gidaje a unguwannin Kano.
Sojojin Najeriya sun harbe jagoran yan ta'adda da ake kira da Mai Hijabi a jihar Jigawa. Haka zalika sojojin Najeriya sun kashe miyagu da yan bindiga a jihohi.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa dakarun tsaron kasar nan ba za su saurarawa yan ta’adda da masu taimaka masu ba.
Sojojin Najeriya sun kama manyan yan bindiga uku da suka fitini al'umma a jihohin Taraba da Filato tsawon shekaru. An kama wanda yake musu safarar makamai.
Yan ta'adda
Samu kari