Yan ta'adda
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya koka kan ksruwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram a jihar. Ya ce lokaci ya yi da za a fadi gaskiya.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari kan daliban jami'ar jihar Kebbi da suka kai musu hari cikin dare suna kwanciyar zafi. An harbe wani mutum da ya fito a lokacin harin.
'Yan ta’adda sun farmaki ofishin jam'iyyar LP a Legas, inda suka sace muhimman kayayyaki da makudan kudade. LP dai ta zargi Gwamna Otti da cin amanar jam’iyya.
An shiga jimami a jihar Kebbi bayan 'yan ta'addan Lakurawa sun kai farmaki kan 'yan sa-kai. Miyagun 'yan ta'addan sun hallaka jami'an tsaro 13 a yayin harin.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin kwanton bauna ga sakataren gwamnatin jihar Plateau. 'Yan ta'addan sun kai farmakin ne a karamar hukumar Bokkos.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi artabu mai tsanani da 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. An samu asarar rayuka a bangarorin sojoji da na 'yan Boko Haram.
Gwamnatin jihar Yobe ta fito ta yi magana kan wasu rahotanni da aka yada A shadangane da batun 'yan ta'addan Boko Haram sun tunkaro birnin Damaturu.
Jami'an tsaro a jihar Zamfara sun samu nasarar cafke daya daga cikin masu safarar kayayyaki ga 'yan ta'adda a cikin daji. An cafke shi ne yayin wani sintiri.
Yayin da ake ta kokarin dakile matsalar tsaro a Arewa, Sheikh Murtala Bello Asada ya sake tasowa da bayanai kan yadda matsalar tsaro ke ƙara kamari a yankin.
Yan ta'adda
Samu kari