Yan ta'adda
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a Borno. Tsagerun sun hallaka mutane 12 ciki har da jami'an tsaro na 'yan sa-kai bayan sun yi musu kwanton bauna.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta bayyana sunayen mutane uku da aka kama dauke da bindiga. An kama mutanen ne bayan an sha fama da hare haren 'yan bindiga jihar.
An samu sauki bayan fitaccen jagoran 'yan bindiga, Harisu Babba Yauni, ya mutu tare da wasu daga cikin yaransa guda 10 a rikicin cikin gida da ya auku a Katsina.
Rahotanni sun tabbatar cewa yan bindiga sun kai hari a lokacin sallar Isha a Tudun Malamai da ke karamar hukumar Faskari a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Shugaban sojin kasan Najeriya, Laftanal Janar Olufemi Oluyede ya ba sojojin Najeriya wa'adin wata daya domin murkushe 'yan ta'addan Mahmuda da suka bulla a Arewa.
Yayin da hare-haren yan bindiga ya yi ƙamari, Bola Tinubu ya umarci jami’an tsaro su sauya dabarunsu nan take domin kawo karshen matsaloli a Borno, Benue da Plateau.
Gwamnatin Filato ta bayyana rashin jin dadin rahotannin da ke cewa dakarun DSS sun karbe wasu makamai da ta sayo domin yai da masu kashe mazauna jihar.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta tabbatar da mutuwar dan daba Baba Beru bayan an harbe shi da bindiga. An harbi Beru ne yayin da 'yan daba suka kai hari.
Gwamnan Binuwai ya bayyana cewa 'yan bindiga sun mamaye wasu yankuna a jihar, inda suke ci gaba da kai hare-hare babu kakkautawa suna salwantar da rayuka.
Yan ta'adda
Samu kari