Yan ta'adda
Rundunar ‘yan sandan Adamawa ta kama mutum 567, ta ceto yara 13 da aka yi safararsu, yayin da ta kwato makamai da kayayyaki. An saki sunayen masu laifi.
A Alkaleri, mahaifar gwamnan Bauchi, 'yan bindiga sun kashe mutum ɗaya yayin da suka yi garkuwa da mutane 26. An fara tura masu Naira miliyan 1.5 na kudin fansa.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Anambra, yan bindiga sun harbe dan takarar gwamna na jam’iyyar PDP a Abuja yayin da a yanzu ya je asibiti domin tiyata.
A labarin nan, za a ji yadda rundunar tsaron Najeriya ta yi martani ga Turkiyya bayan ta ankarar da ita kan sabuwar yan ta'adda mai basaja da bayar da tallafi.
A labarin nan, za a ji yadda dakarun Najeriya suka samu nasarar cafke wani kasurgurmin dan ta'adda da ya addabi mazauna jihar Sakkwato da kewaye, ya fara tone-tone.
'Yan bindigan da suka sace wasu mata a jihar Neja sun dirka musu ciki bayan sun musu aure tare da su. Wasu daga cikin matan sun dawo gida da jarirai.
Gwamnatin Turkiyya ta bukaci Najeriya ta tashi tsaye wajen yaki da 'yan ta'addan FETO da suke cigaba da aiki a fadin kasar nan. Jakadan Turkiyya ne ya yi gargadin.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Lakurawa ne sun hallaka jami'an 'yan sanda a jihar Kebbi. 'Yan ta'adda sun kashe su ne yayin wani artabu da suka yi.
Gwamnatin jihar Sokoto ta yi magana kan sulhu da ake shirin yi da yan bindiga bayan munanan hare-haren da ake kai wa inda ta gindaya sharuda ga Bello Turji.
Yan ta'adda
Samu kari