Yan ta'adda
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kashe dagacin Ukohol da wasu biyu yayin da suke gona a Guma a jihar Benue a Arewa ta Tsakiya.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun kai wani hari a cikin dare a jihar Katsina da ke Arewa maso Yammacin Najeriya.
Wani matashin da ba a bayyana sunansa ba ya wallafa wani faifan bidiyo inda yake barazanar shiga cikin yan bindiga ko Boko Haram idan ba a taimake shi ba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu 'yan bindiga sun kai hari kan wasu masu makoki a kauyen Rim, jihar Plateau, inda suka harbi matashi.
Wasu 'yan bingida sun kai hari gidan tsohon ministan wasanni, Damishi Sango a jihar Filato. Sun kashe wata mmata 'yar uwar shi bayan sun harbi dan sanda.
Jami'an tsaro sun kama mutum 14 da ake zargi da kai hari da ta'addanci a Benue. Mutanen da aka kama 'yan kungiyar dan ta'adda Konyo da ake nema ido rufe.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sanda a jihar Katsina sun yi tsayin daka a lokacin da wasu 'yan ta'adda suka so mamaye sansaninsu a Kankia.
Gwamnatin Zamfara ta karyata ikirarin yan bindiga cewa sun kama kanin Gwamna Dauda Lawal, ta ce suna amfani da fursunoni wajen yaɗa ƙarya da ƙara wa kansu ƙarfi.
Bashir Maniya, tsohon ɗan bindiga da ya tuba, ne ya kashe Kachalla Yellow Danbokolo a yaƙin da suka yi, amma shi ma ya rasa ransa a hannun mayakan Turji.
Yan ta'adda
Samu kari