Yan ta'adda
Sanatocin Najeriya sun ce akwai alamar kara karfin Boko Haram na da alaka da zaben 2027 kamar yadda aka yi a zaben 2015. Sun bukaci Tinubu ya kara kokari.
Rundunar 'yan sandan jihar Enugu ta kama wasu mutane uku da ake zargi suna aiki tare da wani boka wajen satar mutane da yin asiri da su yayin da ya tsere.
Za a ji yadda dakarun sum kama sojoji 18 da ’yan sanda 15 bisa zargin sayar da makamai ga ’yan bindiga, yayin da bincike ya gano miliyoyin ntaira a asusun su.
Kwamandan Operation Hadin Kai, Laftanar Janar Abdulsalam Abubakar ya ce sun kama 'yan kasashe waje da ke ba Boko Haram horo da dabarun yaki a Najeriya.
'Yan sanda sun kama wani matashi da ya yi wa matar aure yankan rago a jihar Kano. Matashin ya ce shi ya kashe matar da wuka bayan ya shake ta da dankwali.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar Grow Himes da ke Chikakore a Kubwa da ke birnin tarayya Abuja. Sun yi artabu da 'yan sanda kuma sun sace mutane da dama.
Mun sami rahoto cewa jami’an tsaron a sun kama dagacin Guiwa da wasu mutum 13 bisa zargin taimaka wa ‘yan bindiga a karamar hukumar Mashegu a Niger.
Rahoton da muka samu ya tabbatar da cewa yan bindiga sun kai hari cikin masallaci a Unguwar Galadunci da ke karamar hukumar Anka a jihar Zamfara.
Yan ta'adda
Samu kari