Yan ta'adda
Adadin mutanen da suka rasu sakamakon tayar da bama-bamai a jihar Borno ya karu. Hukumar ba da agajin gaggawa ta jihar ta ce an rasa rayukan mutum 18.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wata 'yar kunan bakin wake ta tayar da bam yayin da ake zaman makoki a karamar hukumar Gwoza da ke jihar Borno a Arewa maso Gabas.
A lokacin da ake tunani an fara shawo kan matsalar tsaro a Arewa maso gabas, an kai mugun hari. Rahotanni sun tabbatar da tashin abin da ake tunani bam.
Jami’an hukumar FCCPC sun abka babbar kasuwar sayar da abinci ta Oseokwodu da ke garin Onitsha domin gano dalilan da suka sa farashin kayan abinci ya yi kamari.
Hedkwatar tsara ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarar da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda daga watan Afirilu zuwa watan Yunin shekarar 2024.
Da misalin karfe 9 na daren ranar Laraba aka ruwaito 'yan bindiga sun farmaki ofishin'yan sanda da ke jihar Ebonyi, kuma har an kashe mutane biyar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kira na musamman ga yan bindiga kan magance matsalar tsaro a Najeriya. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya yi kiran a Bauchi.
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan kungiyar IPOB suka kai wani ofishinsu. Sun hallaka biyar daga cikinsu.
Yan ta'adda
Samu kari