Yan ta'adda
Hedkwatar tsara ta kasa (DHQ) ta bayyana nasarar da dakarun sojojin Najeriya suka samu kan 'yan ta'adda daga watan Afirilu zuwa watan Yunin shekarar 2024.
Da misalin karfe 9 na daren ranar Laraba aka ruwaito 'yan bindiga sun farmaki ofishin'yan sanda da ke jihar Ebonyi, kuma har an kashe mutane biyar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi kira na musamman ga yan bindiga kan magance matsalar tsaro a Najeriya. Laftanal Janar Taoreed Lagbaja ne ya yi kiran a Bauchi.
Matsalolin rashin tsaro a jihar Kaduna ya sanya runduna sojojin kasar nan kara daukar mataki domin magance matsalar. Runduna ta kara samar da rundunonin sojoji.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Ebonyi sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan kungiyar IPOB suka kai wani ofishinsu. Sun hallaka biyar daga cikinsu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa al'ummar yankin Magami da ke karamar hukumar Gusau sun barke da murna bayan Dogo Gide ya dawo yankinsu saboda yin noma.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama kasurgumin barawo da ya sace makudan kudi da kayayyaki. Za a gurfanar da Glory Samuel a gaban kotu.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya yi martani bayan kisan Farfesa Yusuf da Birgediya Janar Harold a Abuja. Ya fadi mafita kan matsalar yan bindiga.
Al'umar karamar hukumar Ukum a jihar Binuwai sun bayyana cewa su na cikin kangin rayuwa bayan 'yan bindiga sun tilasta masu bayar da harajin wata-wata.
Yan ta'adda
Samu kari