Yan ta'adda
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda mutum 12 a wani musayar wuta a Neja. 'Yan ta'addan sun kawo hari ne lokacin da suka gamu da ajalinsu.
Bulama Bukarti ya kalubalanci Bello Turji bayan ya gargade shi a wani bidiyo inda ya ce a baya shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ya yi masa barazana irin haka.
Kungiyar da ke rajin kafa kasar Biafra, IPOB ta ja kunnen tsohon hadimin Muhammadu Buhari kan hada Nnamdi Kanu da rikakken dan ta'adda, Bello Turji.
Wasu miyagun 'yan ta'adda da ake zargin 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sake kai hari a jihar Neja. 'Yan ta'addan sun kai sabon harin ne a karamar hukumar Shiroro.
Ambaliyar ruwa a Maiduguri ta kashe yan Boko Haram sama da 100 a dajin Sambisa. An ruwaito cewa ambaliyar ta haura maboyar Boko Haram ne yayin da suke barci.
A wannan labarin, za ku ji gwamna Umaru Dikko Radda ya bayyana cewa jiharsa ta Katsina ba ta da isassun jami'an tsaro ko makaman da za a yaki ta'addanci.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindigar da suka sace wani mai neman takarar kujerar kansila a Kaduna sun nemi nemi Naira miliyan 20 da babura 2 matsayin kudin fansa
Dan ta'adda mai garkuwa da mutane, Bello Turji ya saka harajin N30m a garin Moriki a Zamfara. Turji ya yi garkuwa da yan siyasa 15 a Moriki inda yake son kai hari
Malamin Musulunci a jihar Sokoto, Sheikh Bello Yabo ya karyata rade-radin cewa yan bindiga sun yi garkuwa da shi da kuma cewa hukumar DSS ta cafke shi.
Yan ta'adda
Samu kari