Yan ta'adda
Kungiyar gwamnonin Arewa maso yamma a Najeriya da hadin gwiwar sashen kula da jama'a na majalisar dinkin duniya (UNDP) sun shirya tattaunawa kan tsaro.
Rundunar ƴan sanda a jihar Katsina ta tabbatar da mutuwar mutane bakwai a harin da ƴan bindiga suka kai a karamar hukumar Danmusa da ke jihar a jiya Asabar.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun shiga har cikin gida sun sace wani babban limamin cocin Katolika a jihar Zamfara. 'Yan sanda sun fara kokarin kubutar da shi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cero wasu mutane da 'yan ta'adda suka sace daga gidajensu a jihar Borno. Sojojin sun ceto mata da yara.
Hedikwatar tsaro ta kwantar wa da manoman kasar nan hankali, inda ta ce ta yiwa ayyukanta garanbawul yadda zai ba ta damar tsare rayukansu idan za su je gona.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana jin dadin yadda jami’an tsaron Najeriya ke fatattakar ‘yan ta’adda da ta’addanci daga jihar a kokarin tabbatar da zaman lafiya.
An gwabza kazamin fada tsakanin kungiyoyin ‘yan bindiga guda biyu da ke gaba da juna a wani jejin jihar Zamfara. Akalla 'yan bindiga 16 suka mutu tare da jagorori 2.
Rundunar ‘yan sandan Kaduna ta taki sa’ar damke kasungurman masu satar mutane guda biyar ana zargin za su karbi kudin fansa da wani da ake zargi da satar mota.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya ce kafa shari'a da Ahmed Sani Yarima ya yi a Zamfara ce ta jawo aka fara cin mutuncin Fulani wanda hakan ya jawo ta'addanci.
Yan ta'adda
Samu kari