Yan ta'adda
A wannan labarin za ku ji cewa wasu yan ta'adda da aka zaton hayarsu aka yi sun kashe dan takarar kansila a jihar Kaduna, Raymond Timothy tare da kaninsa.
Yan bindiga sun kai wani mummunan hari a yankin Janboka da ke karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara inda suka sace mutane 40 da hallaka wasu guda biyu.
Sanatan da ke wakiltar Borno ta Kudu a Arewacin Najeriya, Ali Ndume ya koka kan yadda ta'addanci ke kara kamari tare da gagara kawo karshensu a kankanin lokaci.
Dakarun sojoji naa rundunar MNJTF sun samu nasarar dakile wani yunkurin kai hatin da 'yan ta'addan Boko Haram suka yi a jihar Borno. Sojojin sun kwato makamai.
Yayin da ta'addanci ke kara ƙamari musamman a yankin Arewa maso Yamma, tsohon Ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami ya fadi dalilin ƙaruwar matsalar.
Tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo ya ce nan gaba kadan matsalar rashin tsaro za ta fi karfin gwamnati matukar ba a dauki matakin kawar da talauci ba.
S labarin nan, rundunar yan sandan jihar Zamfara ta bayyana nasarar damke wani jami'in hukumar tsaron fararen hula (NSCDC) bisa alaka da yan ta'adda
Gwamnatin tarayya ta bakin hedikwatar tsaro (DHQ) ta bayyana cewa ta soma gudanar da bincike kan wadanda ake zargi da daukar nauyin 'yan bindiga a Arewa maso Yamma.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta bayyana adadin 'yan ta'addan da dakarun sojoji suka hallaka a cikin watanni uku. Sojojin sun kwato makamai masu yawa.
Yan ta'adda
Samu kari