Olusegun Obasanjo
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Cif Olusegun Obasanjo, ya ce babu wani yanayi komai wahala ko mai dadi, da zai sanya ya daina yi wa kasar nan kyakkyawan zato duk da irin munanan kalubale da ta ke fuskanta.
Funmi Aragbaiye ta gayyaci Oluseun Obasanjo wajen taron addu’a a Oyo. Wadanda su ka je wurin sun hada da Oba Samuel Akindele; Edward Alabi, wanda ya wakilci Supo Ayokunle.
Mun kawo maku abin da Olusegun Obasanjo ya fada bayan ya gana da Fulani. Za ku ji batutuwan da tsohon Shugaban kasa Obasanjo ya yi magana a kai a lokacin da a ka yi wani zama jiya.
Wani tsohon Gwamna ya bayyana yadda Mandela ya takawa Obasanjo burki a Najeriya inda ya ce Shugaban Afrika ta Kudun ne ya ceci Najeriya daga mulkin Obasanjo a lokacin da ya nemi ya sake zarcewa a 2007.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari ya cacaki tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo kan budaditar wasikar da ya rubuta ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. Mista Obasanjo ya fitar da wasikar ne a ranar Litinin inda ya
Wani babban jigon jihar Lagas, Prince Tajudeen Olusi, ya nuna rashin amincewa da ikirarin tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kan rashi tsaro a kasar.
Babbar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP) ta yi kira ga shugaba Muhammadu Buhari da ya sanya dokar ta baci a kasar nan domin kawo karshen matsalar tsaro da kasar ke fuskanta shekara da shekaru...
A matsayin Obasanjo na dattijo, dan Najeriya, kuma tsohon shugaban kasa yana da ikon ya fito ya bayyana ra'ayinsa dangane da matsalar tsaro da kasar nan ke ciki, sannan kuma ya bayar da shawarwarin da suka dace...
Har ila yau, wannan wasika ta janyo ra’ayin mutane da dama a kasar nan, wadanda daga cikinsu akwai ma’aikatan gwamnati, masana harkokin yau da kullum da kuma manyan ‘yan siyasan Najeriya.
Olusegun Obasanjo
Samu kari