Hukumar Sufurin jiragen kasa
A ranar Alhamis gwamnati ta ce ta dage ofishin hukumar filayen jiragen sama ta kasa (FAAN) daga Abuja zuwa Legas. Legit ta zakulo dalilai 7 na daukar wannan matakin.
Hukumar jin dadin alhazai, NAHCON ta koka kan yadda ta gaza cike gurbin kujerun aikin hajjin bana guda dubu 95 saboda wasu dalilai da suka shafi dala.
Gwamnatin Najeriya ta zabtare farashin ababen hawa tare da mayar da jirgin kasa ya zamo kyauta a yayin bikin Kirsimeti da sabuwar shekara kasar..
Festus Keyamo ya kori dukkan daraktocin sufurin jiragen sama kasa da sa’o’i 24 bayan da shugaba Tinubu ya ba da umarnin korar shugabannin hukumomin sufurin jiragen.
Labarin da mu ke samu yanzu shi ne 'Yan maulidi da-dama ake tsoron sun mutu a sakamakon wani bam da ake zargin sojojin sama sun saki a jihar Kaduna.
NLC ta bayar da umurnin tsunduma yajin aikin ne a taron majalisar zartarwa na kungiyoyin kwadago na kasa da aka gudanar a ranar 13 ga watan Nuwamba, 2023 a Abuja.
Kungiyoyin sufurin jiragen sama sun janye daga aiki kan duk wani jirgi da zai tashi ko sauka jihar Imo, haka zalika sun dauki mummunan mataki kan Gwamna Uzodinma.
Hankali ya tashi da aka ji kara a cikin injin jirgin saman Bombadier Global Express 6000 a MMIA. Gwamnan jihar Osun ya na cikin jirgin da ya samu cikas a Legas.
Ƙungiyar direbobin motocin sufuri ta ƙasa (NURTW), ta ce wasu mutane sun yo hayar 'yan daba domin kai wa babbar sakatariyarta ta ƙasa hari. Sanarwar ta fito ne.
Hukumar Sufurin jiragen kasa
Samu kari