
Babban kotun tarayya







Babbar Kotun jihar Ondo ta umarci a kama tare da tsare mataimakin sufeta janar na yan sandan ƙasar nan na shiyya ta 2 da wani Sufurtanda bisa nuna raini ga Kotu

Wata babbar kotu da ke a ranar Litinin ta yanke wa wani Ibrahim Khalil mai shekaru 19 hukuncin kisa ta hanyar rataya kan garkuwa da dan yayan shi mai shekaru 5.

Wata babbar kotun Jihar Anambra ta tube rawanin basaraken garin Alor da ke karkashin karamar hukumar Idemili ta kudu a cikin Jihar Anambra, Igwe Mac Anthony Oko

Babbar Kotun tarayya dake zamanta a birnin Ƙegas ta yanke wa tsohon sakataren dindindin na ma'aikatar kwadugo ta ƙasa hukuncin zaman gidan Yari na shekara 12

Inibehe Effiong, wani mai rajin kare hakkin bil’adama, ya na barazanar maka gwamnatin tarayya kara akan yadda Shugaba Muhammadu Buhari ya tsawaita wa’adin Shuga

Birnin Calabar - Babbar kotun jihar Cross River ta garkame wasu ma'aikatan banki biyu kan laifin satan kudi daga asusu bankin wani kwastoma da ya mutu a jihar.
Babban kotun tarayya
Samu kari