Babban kotun tarayya
Kotun kolim Najeriya ta yi fatali da karar da aka shigar gabanta, ana neman dawo da shari'ar Manjo Hamza Al-Mustapha mai ritaya kan kisan Kudirat Abiola.
Kotu ta tura malamin Musulunci, shugaban tsagin Darikar Qadiriyya, Sheikh Ibrahim Isa Makwarari gidan gyaran hali kar karkatar da fili bayan gaza cika sharudan beli.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin yada labaran Abubakar Malami SAN ya karyata labarin cewa an samu wadansu makamai a gidan tsohon Ministan shari'a.
A labarin nan, za a ji cewa wata kotu da ke Ingila ta fara zama domin a fara shari'a da tsohuwar Ministan Najeriya, Diezani Alison Madueke kan zargin rashawa.
Wata kotu ta musamman ta yanke hukunci kan shari'ar da aka shigar da wasu Fulani makiyaya bisa zargin sakin dabbobi a gonakin mutane a jihar Jigawa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya na ba da sammanin kama Musa Kamarawa da waua mutum 4 kan alaka da Bello Turji.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta bayar da beli ga kwamishinan kudi na jihar Bauchi a shari'ar da ake yi kan zargin daukar nauyin ta'addanci.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar adawa ta PDP ta kawo karshen shari'a da ake yi dangane da waye sahihin Sakatarenta na kasa a gaban kotu da ke Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar DSS ta mika bukata ga kotu domin a bayar da damar tsawaita garkame Abubakar Malami SAN domin ci gaba da bincikensa.
Babban kotun tarayya
Samu kari