Babban kotun tarayya
A labarin nan, za a ji cewa hukumar EFCC ta samu nasarar shigar da karin takardu a shari'ar da ta ke yi da tsohon Shugaban NHIS, Farfesa Usman Yusuf.
Kotu ta ɗage shari'ar El-Rufai zuwa 23 ga Afrilu, 2026. Lauyan DSS ya ce har yanzu yana hannun ICPC, yayin da kotu ta yi hukunci kan bukatar belin tsohon gwamnan.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta sanar da dalilan da suka hana ta gurfanar da tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i gaban kotu.
A labarin nan, za a ji cewa lauyoyin tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje sun tayar da jijiyar wuya bayan masu gabatar da kara sun samu wani izinin kotu.
Babbar Kotun Tarayya a birnin Abuja ta amince da bukatar gwamnatin tarayya kan gurfanar da mutanen da ake zargi da alaka da ta’addanci wanda ba su halarci kotu ba.
El-Rufai ya nemi kotu ta soke ƙarar DSS tare da biyan sa naira biliyan 2 a matsayin diyya. Za a saurari buƙatar a ranar 25 ga Fabrairu don duba bukatun El-Rufai.
Babban alkalin babbar kotun tarayya, Mai shari'a John Tsoho, ya mika kararrakin da hukumar EFCC ta shigar kan Abubukar Malami ga sabon alkalin da zai saurare su.
Hukumar shari'a ta Najeriya (NJC) ta fara gudanar da bincike kan wasu manyan alkalai. Babbar alkalin alkalai ta damu matuka kan girman zarge-zargen da ake yi.
A labarin nan za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i ya fara zubar da jini ta hanci a yayin hukumar ICPC ke ci gaba da bincikensa a ofishinta.
Babban kotun tarayya
Samu kari