Babban kotun tarayya
Wata kotu mai zamanta a Ibadan ta yanke wa wasu mutane biyar hukuncin kisa ta hanyar rataya bayan ta same su da laifin kashe direban tasir a rikicin 2024.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta dage sauraro karar da EFCC ta kai tsohon gwamnan Anambra, Willie Obiano har sai baba ta gani kan almundahana.
A labarin nan, za a ji cewa Sheikh Ahmad Mahmoud Abubakar Gumi ya bayyana aniyarsa na tsayawa a nemawa Shugaban IPOB da aka daure, Nnamdi Kanu afuwa.
Babbar kotun tarayya da ke zamanta a babban birnin tarayya Abuja, ta dage shari'ar da ake yi tsakanin hukumar EFCC da tsohon gwamnan Benue, Gabriel Suswam.
Babbar kotun tarayya Abuja ta karyata labarin cewa an yi yunkurin kashe Justice James Omotosho bayan hukuncin da ya yanke wa Nnamdi Kanu, tana kira da a yi bincike.
Dangin shugaban IPOB, Mazi Nnamdi Kanu sun ce akwai makirci na kashe shi bayan kotu ta yanke masa hukuncin ɗaurin rai da rai kan tuhumar ta’addanci.
Kotun Tarayya ta karyata labarin cewa an yi yunkurin hallaka Mai Shari'a, James Omotosho saboda hukuncin da ya yanke kan Nnamdi Kanu a makon jiya.
A ranar Alhamis aka hango shugaban 'yan ta'addan IPOB, Nnamdi Kanu yana rusa kuka a kotu. 'Yan Najeriya sun bayyana ra'ayoyi game da kukan da Kanu ya yi.
Hukumar DSS ta gurfanar da mutum 2 a Abuja kan zargin ta’addanci da kiran juyin mulki, ciki har da wanda ake zargi da harin Okene; an dage shari'ar zuwa 2026.
Babban kotun tarayya
Samu kari