
Yaki da rashawa a Najeriya







Sakataren kwamitin yaki da rashawa na fadar Shugaban kasa (PACAC), Sadiq Radda, ya bayyana cewa Gwamna Abdullahi Ganduje na Kano na da tambayoyi da yawa kansa.

Tsohon gwamnan jihar Imo, Roochas Okorocha ya bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya tsawatar wa hukumar yaki da rashawa, kan hantarar sa da ta ke yi.

Hukumar yaki da rashawa da sauran laifuka masu kama da hakan, ICPC ta fallasa yadda wani Dan Majalisar Tarayya na Jihar Katsina ya tsere da N32,056,347.89 da ak

Najeriya ta sake yin kasa da mataki guda a jerin kasashe masu rashawa wato Corruption Perceptions Index (CPI) na 2021 da kungiyar Transparency International (TI

Tsohon shugaban kasar Najeriya a mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida ya ce su waliyyai ne idan aka kwatanta yawan cin hanci da rashawa a zamaninsu da yanzu.

Tsohon shugaban kasar Najeriya na mulkin soja, Ibrahim Badamasi Babangida, ya ce idan har gwamnati na son yakar rashawa a kasar, dole ta magance shi daga tushe.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari