Yaki da rashawa a Najeriya
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya ce zai waiwayi bidiyo 'Gandollar' domin gano gaskiya kan zargin da ake yi wa Abdullahi Ganduje na ya karbi daloli.
Abdullahi Umar Ganduje ya mayar da martani kan kwamitin da gwamnatin Kano ta kafa da zai binciki yadda ya tafiyar da mulkinsa daga 2015 zuwa 2023.
Kotun Daukaka Kara da ke Legas, ta yanke wa wasu ma'aikatan bankin Kyestone biyu da dan Indiya hukuncin shekaru biyar a gidan yari, sun karkatar da N855bn.
A ranar Laraba, 27 ga watan Maris, kotu ta garkame shugaban kungiyar kwadago ta NLC reshen jihar Yobe, Kwamared Muktar Tarbutu bisa zargin karkatar da kayan tallafi.
Gwamnatin Najeriya ta bankado yadda jami'in kamfanin Sunrise, Leno Adesanya, ke amfani da mata da kudi wajen yaudarar ministocin Buhari domin neman kwangiloli.
Dokar fansho ta sa tsohon Shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya jinjinawa Gwamna Otti. Obasanjo ya ziyarci Gwamna Otti a Abia, ya fallasa yadda gwamnoni suke sata.
Hukumar EFCC ta sake gurfanar da tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam a gaban babbar kotun tarayya da ke Abuja akan zargin satar Naira biliyan 3.
Hukumar EFCC ta musanta cewa ya bukaci tsohon Akanta Janar na tarayya, Ahmed Idris da ya saka sunan tsohon Ministan kudi da wasu a tuhumar da ake yi masa.
Hukumar yaƙi da marasa gaskiya EFCC sun cafke Kayode Cole, wanda ake zargin ya yi barazanar ganin bayan shugabanta na kasa, Ola Olukoyede, a watan Fabrairu.
Yaki da rashawa a Najeriya
Samu kari