Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
An ji fiye da Naira biliyan 10 ake lissafin jam’iyyun PDP da APC sun samu ta harkar saida fam ga masu sha’awar tsayawa takara a Najeriya a cikin shekaru biyu.
A jiya Asiwaju Bola Tinubu ya zauna da ‘Yan Northern Alliance Committee.‘Dan siyasar ya shaidawa kungiyar magoya bayansa cewa ba zai ba su kunya a 2023 ba.
Duk da yadda ‘yan Najeriya da dama suke ta sukar matsalar rashin tsaro da tattalin arzikin Najeriya karkashin shugabancin Muhammadu Buhari wasu suna yabonsa.
A dalilin matsalar rashin tsaro da ya addabi jihohin Arewacin Najeriya, Farin jinin Shugaba Buhari ya yi kasa tsakanin watan Oktoba zuwa Disamban nan na 2021.
Mr Simon Odo, mai maganin gargajiya wanda ya auri mata 59 sannan ya na da yara 300 da jikoki da dama a jihar ya kwanta dama, The Nation ta ruwaito. Marigayi Odo
An kawo jerin abubuwan da Bisi Akande ya bankado a littafin tarihinsa. Wannan littafi ya taba irinsu Olusegun Obasanjo, Adebayo Adebanjo, Nuhu Ribadu, da Dasuki
Tsohon Shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya ce ‘Yan Najeriya su cire rai za su sha romo a mulkin Buhari. Obasanjo, ya yi magana a kan batun rashin tsaro a kasa.
Mamba a majalisar dokokin tarayya, John Dyeh, ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, Dakta Ayu yace Minusta Akume na gab da ficewa daga jam'iyyar APC zuwa PDP .
A ranar Asabar, Bulaliyar majalisa, Sanata Orji Uzor Kalu ya lissafo sunayen wadanda su tura wa kudaden da ya bayar a matsayin kyautar kirsimeti bayan sun samu
Siyasa
Samu kari