A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i na ci gaba da zama a hannun hukumar yaki da rashawa ta ICPC duk da an bayar da belinsa.
Tsohon Ministan sadarwa, Farfesa Isa Ali Ibrahim Pantami, ya fito ya yi magana kan batun cewa Gwamna Inuwa Yahaya ya bukaci ya hakura da takara a 2027.
Za a ji babban ƙalubalen da Bola Tinubu zai fuskanta wajen neman tikiti da kuma shiga zaɓe idan ma ya yi nasara a zaɓen fitar da gwani na jam'iyyarsa a 2023.
Za a ji abubuwan da suka jawo Ibrahim Shekarau da mutanensa ke karbe APC a Kano. Shekarau, Barau Jibrin da Sha’aban Sharada su na cikin masu yaki da Gwamna.
Wasu Gwamnoni na kokarin hada-kai da nufin ayi watsi da zaben shugabannin jam’iyyar APC na kasa. Za a nemi a bar kwamitin Mala Buni ya cigaba da zaman riko.
Gwamna Okezie Ikpeazu na Jihar Abia ya ce mutane da dama wadanda ba su da motocin hawa ne suke tambayan inda aka kwana batun gadar sama (flyover) da gwamnatinsa
Lagas, Kano da Abia sune manyan jihohin da suka fi amfana daga shirin tallafi na Survival Fund da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta raba wa yan Najeriya.
Jam'iyyar hamayya a ƙasar nan PDP tace ya kamata hukumomin tsaro su tuhumi shugabannin jam'iyyar AOC mai mulki bisa zargin taimakawa ta'addanci a Najeriya.
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, na jam'iyyar APC ya garzaya fadar shugaban ƙasa, ya sanar da Buhari fatansa na maye gurbinsa a babban zaben 2023 dake tafe.
Tsohon dan majalisa da ya wakilci yankin Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Shehu Sani, ya goyi bayan mulkin karba-karba don adalci da daidaito.
Mun tattaro irinsu Kwankwaso da Atiku da duk wasu jiga-jigan ‘Yan siyasan Najeriya da za su bi bayan Bola Tinubu, su ayyana shirin takara a zaben shekarar 2023.
Siyasa
Samu kari