Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
Ministocin Buhari sun karyata jita-jitar neman takarar Shugaban kasa. Ministocin sun yi watsi da kungiyoyin da ke yi masu shisshigi, suna masu kamfe tun yanzu.
Sanata Steven Odey na jam'iyyar PDP, tare da ɗaruruwan magoya bayansa, sun fice daga babbar jam'iyyar hamayya PDP, sun koma APC mai mulki a jihar Cross Rivers.
Tun bayan kammala zaɓen kananan hukumomi a jihar Kaduna, akwai wasu yankunan da ba'a sanar da sakamakon su ba sam, PDP ta lashe zaɓen karamar hukumar Kajuru.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Gombe, tare da wasu manyan jiga-jigan jam'iyyar APC a Gombe, sun fice daga jam'iyya mai mulki, sun koma jam'iyyar hamayya PDP.
Mataimakin gwamnan jihar Bauchi, Sanata Baba Tela, ya bayyana yaƙininsa cewa jam'iyyar adawa PDP ce zata lashe manyan kujeru a babban zaɓen dake tafe na 2023.
Jam'iyyar PDP a jihar Kebbi ta kori wasu manyan jiga-jigai na jam'iyyar bisa laifin rashin da'a ga jam'iyyar. A halin yanzu dai ba ji ta bakin wanda ya fitar da
Salihu Tanko Yakasai, tsohon hadimin gwamnan jihar Kano, Ganduje, ya ce ya kamata tikitin takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC a 2023 ya koma kudu maso yamma.
Daraktan kungiyar kare hakkin Musulmi, Ishaq Akintola, ya mayar da martani kan sauya shekar Femi Fani-Kayode daga jam’iyyar adawa zuwa jam’iyyar APC mai mulki.
Fitattun jiga-jigan jam'iyyar PDP daga arewacin Najeriya sun dage kan cewa sune za fito da dan takarar shugaban kasa na babbar jam'iyyar adawar kasar na gaba.
Siyasa
Samu kari