Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ceci wani mutumi daga hannun mutane bayan an fara zargin cewa ya dauki Alkur'ani a Masallaci ya yaga, sun dawo da doka da oda.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta jihar Filato, ta bayyana jam'iyyar APC a matsayin wadda ta lashe baki ɗaya kujerun ciyamomi da kansiloli a zaɓen jihar Filato.
Babbar kotu ta jihar Kwara dake zamanta a Ilorin, ta rushe kwamitin rikon kwarya na shugabannin kananan hukumomi 16 da gwamnan jihar ya naɗa bayan rushe na baya
Tsohon shugaban hukumar zaɓe mai zaman kanta, Farfesa Attahiru Jega, yace bai taba faɗawa kowa cewa yana da shirin tsayawa takarar shugaban ƙasa ba a zaɓen 2023
Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, a yayin hirarsa da manema labarai, ya ce har yanzu bai yanke shawara kan ko zai tsaya takarar kujerar sanata a zaben 2023 ba.
Waziri Enwongulu, lauyan jam'iyyar All Progressives Congress a unguwar Wakama, Nasarawa, ya ba da labarin yadda 'yan baranda suka kusa kashe shi a ranar Asabar.
Dokpesi, jigo a jam'iyyar PDP, ya goyi bayan Atiku Abubakar don takarar shugaban kasa na jam'iyyar a 2023, yana mai cewa babu dan takarar kudu da zai cin zabe.
Gbenga Olawepo-Hashim, tsohon dan takarar shugaban kasa, ya koma jam’iyyar All Progressive Congress (APC) a hukumance inda ya gana da Gwamna Mala Buni a Abuja.
Gwamnonin kudu maso gabas sun bukaci shugaban Najeriya na gaba ya fito daga shiyyar su. Sun nemi jam’iyyun siyasa da su zabi ‘yan takarar su daga yankin nasu.
Magoya bayan sun damu a kan halin da APC ta shiga, sun rubuta wa Buhari wasika. Abubakar Sidiq Usman ne ya rubuta takardar kai kuka zuwa ga shugaban kasar.
Siyasa
Samu kari