Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Kamfanin TCN ya sanar da cewa za a dauke wutar lantarki na awa shida a wasu yankunan Osun ranar 14 ga Mayu saboda aikin gyaran na’urar lantarki a McPherson.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
Jim kadan da tsaida Kashim Shettima, Daniel H. Bwala ya shaidawa Duniya cewa ya rabu da APC. Jigo a Jam’iyyar ya fice ne tun da Bola Tinubu ya dauki Musulmi.
Kungiyar kiristocin Najeriya CAN ta ki amincewa da zabo tsohon gwamnan jihar Borno, Kashim Shettima a matsayin dan takarar mataimakin shugaban kasa na APC.
Za a ji Atiku Abubakar zai duro Najeriya, jagya oranci yakin zaben PDP a Osun. Hankalin Atiku r bai kwanta da yadda ya ga APC na zawarcin Gwamna Nyesom Wike.
Atiku, a cikin wata takarda da ya fitar a ranar Lahadi, ya yi nuni da cewa akwai bukatar a kaucewa ra'ayi da bangaranci a wani yunkuri na karfafa hadin kan kasa
Bukola Saraki ya yi magana game da yunkurin APC na zawarcin Wike kafin zaben 2023, ya ce gwamnonin APC su yi su gama, Nyesom Wike ba zai bar jam’iyyar PDP ba.
Bayan Tinubu ya yi wannan sanarwar, 'yan Najeriya zasu so sanin karin bayani game da wannan 'dan siyasan haifaffan jihar Borno. Shettima makusancin Tinubu ne.
Asiwaju Ahmed Bola Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress (APC), a zaben 2023 ya kare zabinsa na Sanata Kashim Shettima a mats
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa bai sanar da tsohon gwamnan jihar Borno, Sanata Kashim Shettima, cewa shine ainahin abokin takararsa a zaben 2023 ba.
Alhaji Ibrahim Masari ya janye daga matsayin abokin takarar Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress(APC).
Siyasa
Samu kari