Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Kungiyar Equipping The Persecuted ta yi gargadi kan yiwuwar hare-haren Kirsimeti a Arewa, DSS ta tabbatar da daukar matakan kariya yayin da ake shakku kan zargin.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Ganin yadda abubuwa su ke tafiya a jam’iyyar PDP, lissafin APC mai mulki na neman canzawa. Akwai yiwuwar APC ta tsaida ‘Dan Arewa kamar yadda PDP ta ke shiri.
A yau aka ji cewa, Bayan Rotimi Amaechi, Chukwuemeka Nwajiuba da Chris Ngige, Ministan harkokin Neja-Delta zai nemi shiga zaben zama shugaban Najeriya a 2023.
Jam’iyyar SDP mai alamar doki ta bukaci kungiyoyin da matasa ke jagoranta a fadin kasar nan da su hada kai kana su shigo jam'iyyar baki dayansu zuwa jam'iyyar.
Jam'iyyar PDP mai mulkin jahar Benuwai ta samu nasarar share dukkan kujerun da aka fafata a zaɓen kananan hukumomi da aka gudanar ranar Asabar da ta gabata.
A yau akwai tsofaffin gwamnoni fiye da 15 da su ke rike da kujera majalisar dattawa. A 2023, akwai Gwamnoni 8 daga PDP da APC da sun fara harin kujerar Sanata.
Rabaren Hyacinth Alia ya shiga siyasa, zai nemi takarar Gwamnan jihar Benuwai a zaben 2023. Hyacinth Alia zai yi takara ne a APC, ya yaki PDP da ke mulki a yau.
An samu babban ‘dan siyasar Arewa da zai nemi Shugaban kasa a jam’iyyar APC. Bayan shekaru 23 a Majalisa, Ahmad Lawan zai yanki fam da nufin zama shugaban kasa.
David Mark, shugaban kwamitin tantance yan takara na jam’iyyar PDP ya bayyana cewa yan takarar da aka soke takararsu sun gaza cika sharuddan da aka gindaya.
A halin da ake ciki, masu neman tsayawa takara a jam’iyyar APC mai mulki suna cikin rudani da fargaba kan salon da za a bi wajen zabar dan takarar jam’iyyar.
Siyasa
Samu kari