Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zabenshekarar 2027 da ake tunkara a karkashin jam’iyyar APM.
Tsohon minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya nuna goyon baya ga Sheikh Isa Ali Pantami yayin da ake shirin zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a Gombe.
A jiya an ga Barr Solomon Dalung wanda tsohon Minista ne a Najeriya a gidan Rabiu Musa Kwankwaso ya je gaisuwar sallah a Kano, an ga jagoran na APC da jar hula.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar African Action Congress, Omoyele Sowore, ya ce gwamnatinsa za ta binciki gwamnatocin baya idan aka zabe shi shugaban kasa
Abuja - Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Asiwaju Bola Tinubu, na kan hanyarsa ta dawowa Najeriya daga kasar Faransa. Rahoton P.
Peter Obi ya maida martani ga Rabiu Musa Kwankwaso. ‘Dan takarar shugaban kasar na LP ya ce siyasar kabilanci ya jefa kasar nan a irin halin da ta ke ciki.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, ya ce ba zai binciki gwamnatin da ta shude ba idan aka zabe shi ya zama shugaban kasa a 2023
Jihar Ribas - Gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress guda uku a ranar Juma’a sun isa gidan gwamna Nyesom Wike na jihar Rivers don wata ganawar sirri da.
Har yanzun ɗan takarar shugaban ƙasa a jam'iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya amince zai zaɓi Musulmi a matsayin mataimakinsa, a cewar gwamna Abdullahi Ganduje.
Yayin jam'iyyar APC a kusan kowane rassanta na jihohi ke kokarin ɗinke barakar da ta kunno bayan zaɓen fidda gwani, a Ribas yunkurin ne ya gamu da targaro.
Abuja - Da yake jawabi a lokacin da aka kaddamar da shi a Abuja a ranar Juma’a, Baba-Ahmed ya ce ya amince da zama abokin takarar Obi ne saboda jajircewar sa.
Siyasa
Samu kari