Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Gwamnatin jihar Bauchi ta amince da karin albashi mai tsoka ga likitoci da ma'aikatan lafiya a fadin jihar. Ta amince da karin ne domin bunkasa ayyukansu.
Babban Fasto, David Oyedepo ya jaddada cewa ko dala biliyan ɗaya ba za ta sa shi shiga siyasa ba, yana cewa hakan ya sabawa tsarin rayuwarsa da yake so.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose ya yi magana a gaban kwamitin tantance yan takarar jam'iyyar PDP inda ya yi alkawarin zai nada ministan 'raya kundu' idan
Tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Comrade Adams Oshiomhole ya yi martani kan rahotanni a dandalin sada zumunta game da shigarsa takarar shugaban kasa a zab
Akwai wasu manyan masu rike da mukamai a gwamnatin tarayya ta APC da za su tsaya takarar zabe. A jerin na mu akwai Ministoci 4 da akalla hadimai 2 kawo yanzu.
Fitacceɓ ɗan kasuwa masani a ɓangaren harkokin masana'antu, Ajadi, ya ayyana shiga takarar shugaban ƙasa a zaɓen 2023, zai fafata da Kwankwaso a jam'iyyar NNPP.
Ana tsaka da ruwan sama kamar da bakin kwarya a birnin tarayya Abuja, ana tantance masu neman takarar kujeran shugaban kasan Najeriya karkashin jam'iyyar People
Tsohon shugaban majalisar dattawan tarayyan Najeriya, Ken Nnamani, ya bayyana niyyarsa ya zama kan kujerar shugaba Buhari da zaran ya tashi a babban zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Tinubu, ya karbi fom din N100m na jam’iyyar APC domin tsayawa takarar shugaban kasa, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito.
Shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Sanata Abdullahi Adamu, ya ce duk ya zama shugaban jam'iyya ba shi da ikon yanke hukunci kan yankin da za'a ba tikitin takara.
Birnin Kebbi - Ministan shari'a kuma Antoni Janar na ƙasar nan, Abubakar Malami, ya bayyana shirinsa na neman takarar gwamnan Kebbi a babban zaɓen 2023 dake taf
Siyasa
Samu kari