Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Tsagin ADC a jihar Adamawa ya dakatar da Atiku Abubakar da Babachir Lawal daga jam'iyyar a yau Litinin, 13 ga Afrilu, 2026, kan zargin janyo rarrabuwar kai.
Mutumin Rabiu Musa Kwankwaso, Abdullahi Maikano Tarauni ya samu nasarar zama shugaban jam'iyyar ADC na jihar Kano a taron zaben shugabanni da aka gudanar.
Manyan sanatoci na cigaba da bayyana aniyar su ta neman shugabancin majalisar dattawan Najeriya ta 10. Ya zuwa yanzu akwai sanatoci guda bakwai dake kan gaba
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Mohammed Matawalle, na APC, ya fawwalawa Allah komai yace ya amince da kayen da ya sha a zaɓen gwamnan jihar da aka gudanar...
Kwanaki kaɗan bayan kammaƙa zaben mambobinta, majalisar dokokin jihar Kogi ta dakatar da wasu 'yan majalisun jiha guda 9 da wasu shugabannin kananan hukumomi.
Ɗan takarar shugaban ƙasa a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya lissafo wasu laifukan INEC a zaɓen shugaban ƙasa.
A wata takarda da ya aika wa shugaban majalisa, Mukhtar Bajeh, shugaban masu rinjaye a majalisar dokokin Kogi ya aje mukaminsa saboda karuwar nauyi a kansa.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose ya ce yan siyasa da masu rike da madafun iko ne suka jefa Najeriya a matsaloki, ya ce babu abun da ya sauya tun 1979.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bakin kwmaishinan tsaro da harkokin cikin gida, Sanuel Aruwan, ta ce ta samu wasu bayanan sirri na shirin wasu yan siyasa bagan zabe.
Nyesom Wike, gwamnan jihar Ribas ya bayyana alfarmar da ya yi wa Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP amma bai nuna godiyar Allah da hakan ba.
Yayin da rage sauran watanni biyu da wasu 'yan kwanaki zangon mulkinsa ya kate, gwamna Dave Umahi na jihar Ebonyi ya naɗa wasu mutane 30 a matsayin hadimai.
Siyasa
Samu kari