China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
China ya bukaci kasashen duniya su tashi tsaye wajen ganin an sulhunta Amurka da Iran a wannan lokaci da kasashen suka tsagaita wuta, ta ce za ta ba da gudummuwa.
Wata kungiya a jihar Bauchi ta fito ta nuna goyon bayan shugaba Bola Tinubu ya dauki Sanata Bala Mohammed a matsayin mataimaki, ya ajiye Kashim Shettima.
Gwamnan jihar Ebonyi dake kudu maso gabashin Najeriya, Dave Umahi, ya shawarci tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi bayan sun faɗi zabe.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue yace ya kafa kwamiti na musamman da zata kula da mika mulki ga sabuwar gwamnatin jam'iyyar APC a ranar 29 ga watan Mayun 2023
Barau Ibrahim Jibrin ya shiga sahun wadanda za su nemi shugabancin Majalisar Dattawa. Da yiwuwar Sanatan Arewacin Kano ya gwabza da Orji Uzor Kalu a takarar.
Daga karshe, hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamna daga karamar hukumar karshe wacce ta kawo rudani a Jihar Abiya.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana matsayar da gwamnonin G5 suka cimma wa gabanin zabem shugaban kasa wanda aka kammala makonnin da suka gabata .
Hukumar zabe mai zaman kanta ta ƙasa ta sanar da cewa ta feɗe dukkan sakamakon zaben gwamna da yan majalisun jihohi wanda ya gudana ranar Asabar da ta gabata.
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya umurci mutanen da ke tattaki a kasa zuwa Kano don taya shi murnar cin zabe su dakata, su yi masa addu'a kawai
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya bayyana cewa ya yafewa waɗanda suma so ganin bayan sa a zaben da ya gabata na gwamna a jihar ranar Asabar da ta gabata.
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta yi watsi da sakamakon zabukan gwamna na jihohin Abia da Enugu bisa cewa akwai wasu kura-kurai da ta gano kuma za ta duba.
Siyasa
Samu kari