Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Gwamnatin Najeriya za ta fara korar Malaman Makaranta daga aiki. Hukumar TRCN tace za a kori Malamai marasa rajista daga aiki. Kawo yanzu dai Hukumar tayi wa Malaman Makaranta sama da miliyan 2 rajista a fadin kasar.
Da ranar yau, Lahadi, ne aka yi jana'izar marigayi Sanata Ahmad Mukhtar Aruwa a garin Kaduna. Jana'izar ta samu halartar manyan arewa da suka hada da masu tsofi da Shugabanni masu ci, 'yan siyasa, 'yan kasuwa, malaman addini da ja
El-Rufai ya bayyana irin muhimmin kokarin sa na gyara ilmi a Kaduna.Mai Girma Gwamna Nasir El-Rufa’i ya bayyana cewa yana kashe kusan Naira Biliyan 3 a duk shekara wajen biyan kudin ‘Yan makaranta a fadin Jihar.
Ibrahim Magu, mukadashin shugaban hukumar yaki da masu yiwa arzikin kasa zagon kasa EFCC ya yi kira da 'yan Najeriya su zabi adalan shugabanni ba tare da yin la'akari da jam'iyyun siyasar da suke takarar a karkashin su ba a 2019.
A cigaba da aikin hukumar kula da shige da fice ta kasa (NIS), shugaban hukumar na kasa, Muhammad Babandede, ya sanar da cewar sun yi nasarar kwace katunan zabe kimanin 700 daga hannun wasu bakin haure dake zaune a Najeriya. Moham
Shugaban jam'iyyar na kasa, Uche Secondus, a yayin mika tutar jam'iyyar ga 'yan takarar, ya ce wadanda suke son yin fito na fito da jam'iyyar da kuma 'yan takararta daga shiyyar Kudu maso Yamma, to su shirya da kyau.
Magoya bayan Shugaban Kasa Muhammadu Buhari da jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sun mayar da martani ga matakin da hadakar jam'iyyun adawa suka zartar na marawa dan takarar babbar jam'iyyar adawa ta kasar wato PDP.
Kwamrad Adams Oshiomhole, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, ya bayyana cewa sabbin yan takarar gwamna a APC 20 da gwamnoni masu ci guda tara ne za su yi takarar kujerar gwamna a zaben 2019.
Shugaban jam'iyyar Action Alliance Party (AA) na kasa, Tunde Tunde Anifowose-Kelani ya ce Nwosu ba dan jam'iyyar AA bane ballantana jam'iyyar ta bashi tikitin takara a jihar Imo. Nigerian Tribune ta ruwaito cewa Tunde Anifowose-Ke
Siyasa
Samu kari