Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Ya rubuta a shafin tweeter dinshi, "Akan Legas da inyamurai: Ba gaskiya bane ace Legas basa son inyamurai. Eh, Legas basa son inyamurai, taka siyasar ai nayi. Furucin basaraken nan na 2015 na nan daram a zukatan masu zabe. Yanzu..
Babbar Jam’iyyar hamayyar ta nemi Shugaban na Najeriya yayi bayanin kudin da ake zargi ‘Yan siyasa sun tara masa ta hannun Mai dakin sa. Jam’iyyar hamayyar tace wadanda ke tare da Gwamnatin nan su na aikata assha.
A yau Talata, 12 ga watan Dasumba na 2018, Mai martaba Sarkin Kano kuma tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, Mallam Muhammadu Sanusi na biyu, ya yi kira tare da kalubalantar Mata dangane da zaben kasa na 2019.
Da aka tambaye shi ra'ayin shi akan cewa shugaban kasa Muhammadu Buhari bai yi aiki ba,Dauda cewa yayi: "Najeriya kasa ce mai mutane miliyan 180. Kowa na da nashi ra'ayin. Don haka kowa da bangaren da yake tsammani. Idan tunanin
A wani rahoto ya nuna cewa yawan mutanen da sukayi rijistar zabe a shekara ta 2018 a jihar Kaduna yakai 3,935,341. Daga cikin wadannan kananan hukumomi karamar hukumar Jaba ce kadai ke da karancin wadanda sukayi rijistar inda suke
A jiya, Litinin, ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa wasu kwamitoci da zasu samar da hanyoyin da za a magance matsalar karuwar tu'ammali da miyagun kwayoyi a tsakanin matasa da ma ragowar 'yan Najeriya. Yayin kafa kwamitocin
Sanarwar sauya shekar Murtala yana cikin wata wasika ne da kakakin majalisa, Yakubu Dogara ya karanto a zauren majalisar a lokacin da aka fara zaman majalisar na yau Talata kamar yadda Daily Trust ta ruwaito. A cikin wasikar, Murt
Hukumar yaki da cin hanci da hana yiwa tattalin arziki zagon kasa (EFCC) ta tsare hadimin Darakta Janar na kungiyar kamfen din dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party akan labarai, Doyin Okupe.
Abdulaziz Abdulaziz na Jaridar nan ta PREMIUM TIMES ya karbi kyautar Wole Soyinka a matsayin ‘Dan Jaridar da ya fi kowa yin binciken kwa-kwaf a bana. Abdulazizi ya doke wasu Abokan aikin sa 11 ne ya lashe wannan lambar girma.
Siyasa
Samu kari