Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Tsohon ɗan majalisar tarayya a Najeriya, Abubakar Yusuf ya bayyana cewa APC ba ta jin ko ɗar a kan ko za ta faɗi babban zaɓen 2027 duk da haɗa kan ƴan adawa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an tsaron 'kasar nan sun hana Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan shiga majalisa bayan ta yi watsi da umarninsu na kada ta koma.
Tsohon gwamnan jihar BenuwaI, Samuel Ortom ya ce ba ya tunanin haɗakar ƴan adawa watau ADC za ta kai labari, yana mai cewa shi da magoya bayansa suna nan a PDP.
Jam'iyyar APC ta fusata yayin da jam'iyyar adawa ta PDP ta ce babu mai hankalin da zai sake zaben shugaba Bola Ahmed Tinubu a 2027. APC ta ce Tinubu zai yi nasara.
Kamar yadda ya saba, fitaccen Fasto a Najeriya, Elijah Ayodele ya tura gargadi ga Shugaba Bola Tinubu game da wasu yan Arewa saboda zaɓen shekarar 2027.
Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya yi magana kan wanda zai gaje shi a kujerar gwamna inda ya ce addu’a ta fi komai yayin da ake ta rade-radi kan lamarin.
A labarin nan, za a ji cewa babbar jam'iyyar hamayya ta PDP ta bayyana shirinta na gudanar da taro domin duba rahoto kan tsarin karba-karba a kasar nan.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya mai mulki ta APC na shirye-shirye domin gudanar da babban taronta na kasa tun bayan saukar Abdullahi Ganduje daga shugabancinta.
Madugun Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwasoya gana da shugaba Bola Ahmed Tinubu a fadar shugaban kasa, Aso Villa sun tattauna batutuwan siyasa.
Tsohon mataimakin shigaban ƙasa, Alhaji atiku Abubakar ya bayyana shirin zuwa har mazaɓarsa ya yanki katin jam'iyyar haɗaƙa watau ADC da kansa ba aike ba.
Siyasa
Samu kari