Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya shaida wa magoya baya dalilin da Kwankwasiyya ke ci gaba da yin karfi duk da ƙalubalen siyasa iri-iri.
Kwamishinan Kimiyya da Fasaha na jihar Kano, Yusuf Ibrahim Kofarmata, ya yi murabus nan take, yana danganta hakan da rikicin siyasa da ke kara kamari.
Mataimakin Shugaban ‘Yan Majalisa masu rinjaye kaɗan, Aliyu Sani Madaki, ya zargi Sanata Rabiu Kwankwaso da cin amanar Atiku Abubakar a zaɓen 2019
A labarin nan, za a ji cewa Ministar al'adu da yawon buɗe ido, Hannatu Musawa ta bayyana makomar APC idan aka ajiye Kashim Shettima a matsayin abokin takarar Tinubu.
A labarin nan, za a ji ce wasu daga cikin tsofaffin yan majalisa a Najeriya sun yi takaicin taron da aka yi da sunansu wajen neman Tinubu ya zarce.
Malamin addinin Kirista, Elijah Ayodele ya yi gargadin barazanar rikici a APC idan har Bola Tinubu ya yi yunkurin sauya Kashim Shettima daga mukaminsa
Tsohon Sanatan Sokoto, Abubakar Umar Gada, ya dawo PDP daga ADC, yana zarginsa da jagoranci maras kyau. PDP ta musanta shigowarsa, duk da rade-radin mulkin 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Abba Kabir Yusuf, Mukhtar Abdullahi Asad ya sanar da ajiye duk wata siyasar jam'iyya bayan Gwamna ya bar NNPP.
Siyasar Kano na rikice bayan murabus din Gwamna Abba Kabir Yusuf daga NNPP, inda Dauda Kahutu Rarara ya saki sabuwar waka, yana hasashen dawowar gwamnan APC.
Siyasa
Samu kari