Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi zarge-zarge kan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC). Ta bayyana cewa tana yi mata makarkashiya kan zaben 2027.
Dalung ya maidawa Tsohon Sanatan Kaduna Baba Ahmed raddi bayan ya soki Gwamnatin Buhari. Tsohon ‘dan majalisar ya kuma koka da yadda aka jefa matasa cikin hali na ban tausayi ta hanyar yi masu karya a mulkin APC.
Wasu yan iska a Wukari, Taraba sun kai hari ga ayarin motocin dan takarar gwamna a jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Taraba, Alhaji Sani Danladi. Jakadan jumhuriyar Trinidad da Tobago, Alhaji Hassan Ardo na a wajen.
Legit.ng ta ruwaito sakamakon yawan malaman dake bayar da fatawa ga mabiyansu da kuma yawan kungiyoyin addinin, don haka ake samun sabanin ra’ayi a tsakanin malaman kansu, wanda hakan ke zamtowa wata kafa da yan siyasa ke amfani d
Da alamu Gwamnan Kaduna ya cire rai da kuri’un Kiristoci inda aka ji yana cewa dan za mu tsaya takara da Fafaroma a bana, Kiristoci ba za su zabe ni ba. El-Rufai yace a bada fifiko game da cancanta da nagarta ‘dan takara ne a 2019
A matsayin mu na shugabanin addini, ya zama dole muyi takatsantsan a kan abubuwan da muke fadawa mabiyan addinan mu a masallatai da coci saboda mun san cewa wata rana zamu tashi gaban Allah mu bayar da sheda. Kar mu amince 'yan si
Dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar PDP da matamakinsa Alhaji Atiku Abubakar da Mista Peter Obi, sun halarci wani taro tare da yan kasuwa a ranar Laraba, a otel din Eko. Taken taron shine ‘Getting Nigeria’s Economy Working.
Za ku ji manyan abubuwan da jama’a su ka fahimta a game da Gwamnatin Buhari jiya. Buhari yayi magana game da sha’anin Boko Haram da kuma Buhari yadda ya fadi zaben 2003, 2007 har da 2011 da kuma zargin Ganduje.
Farfesa Osinbajo ya sake yin kaca-kaca da Atiku wanda shi ne dan takarar babban jam’iyyar hamayya na PDP game da batun yi wa Najeriya garambawul. Ba yau ne karon farko da Osinbajo ya soki Atiku kan batun sauya fasalin kasa.
Dan takarar APC kuma Shugaban Kasa Muhammadu Buhari yace yana neman tazarce a zaben 2019 domin ya karfafa nasarorin da ya samu wajen yaki da cin hanci da rashawa, rashin tsaro da kuma tabbatar da ci gaban tattalin arziki.
Siyasa
Samu kari