An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
An sake taso da batun mutumin da zai yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu mataimaki a zaben shekarar 2027. Wasu na ganin cewa ba za a tafi da Shettima ba.
Tsohon ministan Buhari, Abubakar Malami ya ce bangaren CPC da Tanko Al-Makura ya ce suna goyon bayan Bola Tinubu bai tattauna da su ba, ya ce bai koma SDP ba.
Sanata Barau I Jibrin ya bayyana cewa 'yan Najeriya sun aganin irin ayyukan alheri da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta ke aiwatarwa duk da matsaloli a duniya.
Shugaban APC na kasa, Abdullahi Ganduje ya ce bai kamata birnin tarayya Abuja ya kasance a hannun 'yan adawa ba. Ganduje ya ce APC za ta kwace Abuja a 2027.
Jam'iyyar PDP a Abuja ta fara sayar da fom ga masu sha'awar tsayawa takara, inda ciyaman zai biya N8.5m, kansila N1.5m, mma mata za su samu fom din kyauta.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya nuna goyon bayansa ga tazarcen gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno a 2027. Ya ce suna tare da shi.
Shugabannin jam'iyyar APC na kabilar Ijawa a jihar Delta, sun yi albishir da cewa Gwamna Sheriff Oborevwori zai tattara kayansa daga PDP mai hamayya.
Shugabannin SDP sun karbi tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa, Sanata Muhammad Ubali Shitu zuwa SDP. Nasir El-rufa'i da Hamza Al-Mustapha sun masa baya
Yayin da ake ta shirye-shiryen zaɓen 2027, gwamnoni 2 na PDP sun fito ƙarara sun bayyana shirinsu na goyon bayan tazarcen shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa nasarar Arsenal a gasar Zakarun Turai manuniya ce ga muhimmancin hadakar jam'iyyu da suka dauko.
Siyasa
Samu kari