Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
An yi wata takaitacciyar ganawar sirri tsakanin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da sabon gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a fadar shugaban kasa, Villa, da ke Abuja. Babu wata sanar wa ko jawabi dangane da dalili
A halin yanzu dai masana da masu sharhi na ci gaba da ikirarin cewa babu wata mahanga ta ganin karshen kungiyar masu tayar da kayar baya ta Boko Haram a nan kurkusa a sakamakon yadda ta'addancin ta yaki ci yaki cinye wa.
Shugaban jam’iyar ya ce: “ Yan Najeriya basu iya jiran tsawon wata shida a yanzu ba tare da an nada ministoci ba, wadanda zasu kula da ma’aikatu daban-daban na kasar nan, kuma ya kasance an zabi jajirtattu masu hazaka.”
Ashe ba a yi zaben Gwamna a 2019 a wasu bangarorin Jihar Kaduna ba. Wasu daga cikin Shaidun PDP sun fadawa Kotu wannan su na fayyace yadda aka tafka magudi a zaben 2019.
Babban furodusa na Kannywood kuma Manajan Darakta na kamfanin Entertainment, Alhaji AbdurRahman Muhammad, ya bayar da dalilan da yasa masana’antar shirya fina-finan Hausa ta cancanci samun mukamin minista daga Shugaban kasa Buhari
Sabanin akidar shugaban jam'iyyar APC na kasa Adams Oshiomhole na cewar babu wani dan jam'iyyar adawa da zai samu jagorancin kowane kwamiti a sabuwar majalisar Tarayya, kakakin majalisar wakilai Femi Gbajabiamila, ya sauya ra'ayi.
Gwamnan Bauchi ya bankado Ma’aikatan karya bayan mako 3 a ofis. Gwamnan na PDP ya lashi takobin kama wadanda su ka saci dukiyar jama’a a mulkin APC da sunan hukumar SUBEB.
Da alamu wasu manyan Jam’iyyun hamayya za su lamushe kujerun da APC ta samu bayan kotu ta nemi a karbe nasarar Lawan Yahaya Gumau, Musa Pali, Mansur Manu Soro Tata Umar, da Mohammed Gololo a Bauchi.
Jihohi 19 da Arewacin Najeriya ya kunsa da kuma babban birnin kasar nan na Tarayya Abuja, su na batar da makudan kudi na biliyoyin nairori a kan masarautu da yankin ya kunsa cikin kowace shekara kamar yadda bincike ya tabbatar.
Siyasa
Samu kari