Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

An yi ganawar sirri tsakanin gwamna Zulum da Buhari
Breaking
An yi ganawar sirri tsakanin gwamna Zulum da Buhari
daga  Mudathir Ishaq

An yi wata takaitacciyar ganawar sirri tsakanin shugaban kasa, Muhammadu Buhari, da sabon gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, a fadar shugaban kasa, Villa, da ke Abuja. Babu wata sanar wa ko jawabi dangane da dalili

Jam’iyyun hamayya na neman karbe kujerun APC a Majalisa
Jam’iyyun hamayya na neman karbe kujerun APC a Majalisa
daga  Muhammad Malumfashi

Da alamu wasu manyan Jam’iyyun hamayya za su lamushe kujerun da APC ta samu bayan kotu ta nemi a karbe nasarar Lawan Yahaya Gumau, Musa Pali, Mansur Manu Soro Tata Umar, da Mohammed Gololo a Bauchi.