A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
A labarin nan, za a ji cewa ofishin mai ba Shugaban Kasa shawara a kan matsalar tsaro, inda ya ce ya kamata a zage damtse a yayin bukukuwan karshen shekara.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya sauya sheka daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a Najeriya. Shugaban APC na kasa ya tabbatar da hakan.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i, ya sauya ra'ayi kan tsarin karba-karba a Najeriya, yana mai cewa cancanta, ba yankin dan takara ba.
Nasir El-Rufa'i ya ce masu shirin hadaka a 2027 basu dogara da gwamnoni wajen samun nasara ba. Ya ce talakawa ne masu yanke hukunci a zabe a Najeriya.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce dole ne Bola Tinubu ya zarce a 2027. Ya bukaci 'yan APC su tabbatar Tinubu ya samu mulki karo na biyu.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan guguwar siyasa da ta kunno kai a Najeriya bayan gwamna da tsohon gwamna sun bar PDP suka dawo APC a jihar Delta.
Jam'iyyar PDP, reshen jihar Bayelsa, ta shaida cewa za ta marawa Shugaba Bola Tinubu na APC baya a zaben 2027 da ke gabatowa. PDP ta nemi Gwamna Diri ya bi bayansu.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya kai ziyara ta musamman ga Muhammadu Sanusi II a fadarsa da ke birnin Kano inda ya ce jihar na da muhimmanci a siyasa.
Wata kungiyar matasan Arewa ta AYM ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki Kirista dan Arewa a mataimaki domin samun nasara a zaben 2027 mai zuwa.
Daruruwan magoya bayan jam'iyyar APC da PDP, NNPP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar Nasir El Rufa'i a jihar Gombe. SDP ta ce za ta cigaba da karbar masu sauya sheka.
Wasu dandazon magoya bayan PDP da NNPP sun sauya sheƙa zuwa APC a Jigawa. Gwamna Namadi ya karɓe su tare da jaddada adalci da haɗin kai a jam’iyyar.
Siyasa
Samu kari