Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya yi tsokaci kan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa shugaban kasan yana da goyon baya a Rivers.
PDP na shirin taron gaggawa bayan sauya sheƙar 'ya'yanta akalla 300 zuwa jam'iyyar APC saboda rikice-rikicen cikin gida a matakin jihohi da ƙasa.
Kungiyar Yarabawa ta YYSA ta bukac Rabiu Musa Kwankwaso da ya sauya sheka zuwa APC maimakon hada kai da Atiku Abubakar da Nasir El-Rufai a kan Bola Tinubu.
Wani babban jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Jesutega Onokpasa ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatin shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu.
'Yan siyasa da dama a Najeriya sun tsira daga binciken da EFCC ke musu saboda sun sauya sheka zuwa jam'iyyar da ke mulki a kasar, wacce ke kai tun 2015.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya yi hasashen wanda zai gaji kujerar Shugaba Bola Tinubu ta shugaban kasa.
Tsohon mataimakin Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Ari Muhammed Ali, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC bayan ritaya, yana neman kujerar Sanata a 2027.
Dr. Jibril Mustapha ya bukaci Jonathan da ya tsaya takarar shugaban kasa a 2027, yana mai cewa Najeriya na bukatar shugaba mai kishin kasa da hadin kai.
Tsohon shugaban tsagerun Niger Delta, Government Tompolo, ya roki 'yan Arewa da su goyi bayan tazarcen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Chief Olabode George ya tabbatar da cewa Najeriya ba za ta zama ƙasa mai tsarin jam’iyya ɗaya ba, yana mai fatan PDP za ta farfaɗo bayan taron NEC.
Siyasa
Samu kari