Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekaru ya yi murabus daga jam'iyyar adawa ta PDP, kuma ana hasashen zai yi birki ne a jam'iyyar APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fusata a kan kalaman da tsohon shugaban ADC, Ralph Uche Nwosu ya yi a kan wasu daga cikin jami'anta.
Wata kotu a Keffi na jihar Nasarawa ta tura mutanen Nasir El-Rufa'i gidan gyaran hali bisa zargin tayar da zaune tsaye. Bangaren El-Rufa'i ya musa zargin da aka masa
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce babu wani shugaban kasa da ya tallafa wa gwamnoni kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ke yi a yanzu.
Tsohon shugaban jam'iyyar ADC da ya mika wa David Mark shugabanci, Ralph Nwosu ya ce gwamnatin APC ta masa tayin mukamin minista don watsi da hadaka.
Sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume ya bukaci 'yan Arewa da su hakura da maganar takara sai Bola Tinubu ya gama wa'adi na biyu a 2031.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi ya musanta jita-jitar da ke yawo cewa ya gama shirin sauya sheka zuwa ADC, ya ce yana nan a haɗakar ADC.
Sanata Ali Modu Sheriff ya ce sai dai idan Tinubu ya janye ko ba a yi zabe ba ne zai iya yin rashin nasara, amma in ba haka ba to zai lashe zaben 2027 cikin sauki.
Tsohon mataimakin shugaban APC na ƙasa, Salihu Lukman ya bukaci shugabannin ADC sun shawo kan yunkurin jagororin haɗaka da ɗora wanda suke so a shugabanci.
Sabon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya sha alwashin yin aiki tukuru don tabbatar da nasarar mai girma Bola Tinubu a 2027.
Siyasa
Samu kari