Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Wata babbar kotun birnin tarayya a Jabi, Abuja ta dakatar da Adams Oshiomhole daga matsayin Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rantsar da Folashade Yemi Esan a matsayin sabuwar Shugaban ma’aikatan tarayya a ranar Laraba, 4 ga watan Maris. An yi bikin rantsarwar Esan a zauren majalisar zartarwa na fadar shugaban kasa.
Shugaban kwamitin majalisar dattawa kan rundunar soji, Sanata Ali Ndume, a jiya Talata ya koka kan rashin gaskiya da ake nunawa wajen daukar aiki a hukumomin gwamnatin tarayya, cewa ya zama dole a dauki hakan a matsayin laifi.
Ana sa ran cewa za a dawowa Najeriya da wasu kudinta fam dala miliyan 300. Sai dai har yanzu ba a kawowa Najeriya kudin satar Abacha ba.
A baya Mutanen kasashen waje su na zuwa asibitocin Najeriya inji Ministan lafiya, Ko da dai Ministan ya na ganin cewa zai yi wahala a hana jama’a zuwa waje yanzu.
‘Dan ta’addan Boko Haram da ya bukaci N500m a hannun hukumar DSS bai yi nasara a kotu ba. Konduga ya na zargin DSS da toye masa hakki.
"Bayan na tuntubi iyayena, dattijai, abokai, masoya da magoya baya, ina mai sanar da janyewa daga takarar da nake yi, na janye ne bisa radin kaina, ba tare da fuskantar takura ko barazana ba," a cewarsa. Sannan ya kara da cewa
Ministoci, NSA, AGF, DG DSS, CDI, NIA DG sun yi taro a Abuja. Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo shi ne ke shugabantar wannan kwamitin harkar tsaro.
Kotun koli ta y watsi da bukatar sake duba hukuncin da ta yanke na kwace kujerar gwaman jihar Imo daga hannun Emeka Ihedioha na jam'iyyar PDP tare da bayar da umarnin mika ta ga Hope Uzodinma na jami'iyyar APC. Da take yanke hukun
Siyasa
Samu kari