Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Allah ya yi wa shugaban masallacin Annoor da ke babban birnin tarayya Abuja rasuwa. Dr. Kabiru Kabo ya rasu ne a birnin Landan bayan ya dauki lokaci yana jinya.
Jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ta gudanar da babban taronta na kasa. Jam'iyyar NNPP ta zabi Ahmed Ajuji a matsayin wanda zai ci gaba da jan ragamarta.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki ta kira wani taron gaggawa na masu ruwa da tsaki, wanda za a gudanar a ranar Talata, 17 ga watan Maris, 2020 a Abuja.
Mataimakin babban sakataren jam’iyyar na kasa, Mista Agbo Emmanuel ne ya sanya hannu kan takardar da ke dauke da jerin sunayen wadanda abun ya shafa sannan ya manna shi a akwatin sanarwa na jam’iyyar wanda ke sakatariyar ta.
Kakakin majalisar jihar, Idris Garba ne ya sanar da dakatar da shi a zaman majalisar na ranar Alhamis. Ya ce dukkan 'yan majalisar sun amince da matakin dakatar da shi.
Gwamnan jahar Ekiti, Kayode Fayemi, ya ce ayyukansa ba yunkuri ne na karban mulki daga wajen Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba a 2023.
Ayyukan siyasa a sakatariyar jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki sun durkushe tun bayan da babban kotun birnin tarayya ta dakatar da Shugaban jam’iyyar na kasa, Adams Oshiomhole.
Shugaban jam’iyyar APC ta kasa, Kwamared Adams Oshiomole ya bayyana dalilin da yasa wasu yayan jam’iyyar APC wadanda yake kallonsu a matsayin makiyansa suke kokarin tsige shi daga kujerar shugabancin jam’iyyar.
A hukuncin da kotun ta yanke ranar Alhamis, mai shari'a, Jastis Lewis Allagoa, ta umarci hukumar tsaro ta farin kaya da rundunar 'yan sanda a kan su mayar wa da Oshiomhole jami'an da ke tsaron lafiyarsa domin ya koma ofishinsa.
Shugaban Majalisar Tarayya Ahmad Lawan ya koka da shirin da aka yi wa Coronavirus bayan ga halin da asibitin UNIABUJA ya ke, ya ce akwai sauran aiki wajen yakar Annobar Coronavirus.
Shugaban jam'iyyar All Progressive Congress (APC) na kasa, Kwamared Adams Oshiomhole ya daukaka kara a kan hukuncin babban kotu na dakatar da shi daga kujerarsa na shugaban jam'iyya. Idan ba a manta ba a ranar Laraba, wata babban
Siyasa
Samu kari