Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Shugaban Amurka Donald Trump ya ce rundunar ruwa za ta kulle mashigar Hormuz tare da dakile jiragen da suka biya Iran kudin wucewa bayan tattaunawa ta gaza.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Wasu 'yan bindiga sun hallaka wani kwamishinan fansho a jihae Kogi, inda wani shugaban karamar hukuma kuwa hya bace bat yayin da suka hari motar kwamishinan.
Wani kwararre ya bayyana wasu dalilai guda biyar da ya yi imanin cewa sune su ka sanya Najeriya ta gagara magance matsalolin tsaro da take fuskanta. Ga bayani.
Kungiyar kwadago reshen jihar Kaduna ta nemi gwamnatin jihar Kaduna da ta biya ma'aikatan da ta kora hakkokinsu. Hakazalika wadanda suka yi ritaya su ma a basu.
Sanata Godswill Akpabio ya na ganin akwai siyasa a sha’anin rashin tsaro. Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya bukaci hukuma ta binciki masu laifin tada zaune-tsaye.
Jam’iyyar PDP ta nada Gwamna Godwin Obaseki na Edo a matsayin shugaban sabon kwamitinta na rajista yayinda Gwamna Ahmadu Fintiri ya zama mataimakin shugaba.
Rashin tsaro ta sa sabon IGP ya yi zama na musamman a boye tare da Gwamnonin Jihohi. Manyan Gwamnonin su na neman hanyar da za a kawo karshen matsalar tsaro.
Prince Uche Secondus ya na barazanar shigar da karar Mr. Kassim Afegbua. Shugaban Jam’iyyar PDP ya kai karar ‘Dan Jam’iyya kotu bayan ya zarge shi da lamushe ku
Wasu matasa a Daura, a ranar Alhamis 29 ga watan Afrilu sun kaddamar da kungiyar ta goyon bayan Dr Abubakar Bukola Saraki ya fito takarar shugabancin kasa a zab
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Asiwaju Bola Tinubu, ya nuna fushinsa a kan yadda yan ta'adda ke kashe-kashen mutane a kasar nan.
Siyasa
Samu kari