Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Kwamitin zartarwa na jam'iyyar APC mai mulki a ranar Talata ya janye sharadin takara ga wanda suka shiga ko suke shirin shiga jam'iyyar. Sharadin zai bada damar
Sauke shugabannin Jam’iyya ya sa PDP ta na neman ayi maza a rusa lasisin APC. Jam’iyyar PDP ta yi kira ga hukumar INEC ta soke rajistar da aka yi wa APC a 2013.
An jefi Hope Uzodinma da zargin cewa ya yi wa Jam’iyya zagon-kasa a zaben kujerar Sanata. Sannan kuma Ma’aikata sun je gaban gidan Gwamnati suna zanga-zanga.
Wata Kungiya mai suna A.Y.C.C ta ce Shugaban kasa ya yi waje da Hafsun Soji da Raji Fashola a kan aikin Abuja-Kano. AYCC tana so a gyara titin Jalingo-Numan.
Da ya ke magana da manema labarai ranar Litinin, Nick Dazang, darektan sashen wayar da kan ma su zabe da yada labarai a INEC, ya ce an samu ma'aikatan cikin kos
Dave Umahi, tsohon Gwamnan PDP ya tona kan sa da kansa, ya fadi yadda ya yi wa Buhari aiki a boye. Gwamnan yace tun fil azal, idanunsa suna kan gwamnatin sama.
Za ku ji cewa Mabarata a jihar Kano sun fada ragar Hisbah bayan Dr. Abdullahi Ganduje ya haramta bara. Khadimul Islam ba ya shiri da masu wannan danyen aiki.
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya kuma daya daga cikin jagororin zanga-zangar EndSARS, Aisha Yesufu, ta mayar da mayar da martani a kan gargadin da shugaban kasa, Muh
Majalisar Wakilan Najeriya ta yi watsi da kiran da wani dan majalisa, Kingsley Chinda ya yi na neman a tsige Shugaban kasa Muhammadu Buhari daga karagar mulki.
Siyasa
Samu kari