Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC a jihar Jigawa, Ado Kiri, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar. Ya nuna godiyarsa kan damar da aka ba shi ta kasancewa a jam'iyyar.
Kwanan nan, tsoffin shugabannin PDP na jiha uku, waɗanda ake ganin sune ke da alhakin kai jam'iyyar ga nasara daga 1999 zuwa 2015 sun sauya sheka zuwa APC.
Hukumar zabe mai zaman kanta na Jihar Kaduna, KADSIECOM, ta dage zabuka a kananan hukumomi da aka shirya yi a ranar Asabar a kananan hukumomi hudu a jihar don t
Kotun ɗaukaka kara ta bayyana Valentine Ozigbo, a matsayin halastaccen ɗan takarar PDP a zaɓen gwamnan jihar Anambra dake tafe ranar 6 ga watan Nuwamba 2021.
Fitaccen jigo a jam'iyyar APC a jihar Borno, Mustapha Gambo ya bayyana cewa Ali Modu Sheriff shine mutumin da ya fi dacewa ya jagoranci jam'iyyar zuwa ci gaba.
‘Yan adawa a Majalisa sun bayyana dalilin tsige Nanono da Mamman. Ndudi Elumelu yace da a kori Ministoci, gara a shawo kan matsalar tsaro da tattalin arziki.
Duk da fitar sa daga APC, tsohon shugaban jam’iyya mai mulki a karamar hukumar Yola ta kudu a jihar Adamawa, Sulaiman Adamu, ya yi watsi da shiga jam’iyyar PDP.
Femi Adesina ya bayyana abin da ya sa Aliyu da Mahmud suka maye guraben Saleh da Nanano. Adesina ya ke cewa nan gaba za a maye guraben Kano da Taraba a FEC.
Gwamna Mai Mala Buni ya ce makirai ne kawai ke fassara umarnin baibai kamar yadda aka bayar da shi a kan shugaban riko na jam'iyyar a jihar Delta ba shi ba.
Babbar alkalin jihar, Jastis Talatu Umar ce ta rantsar da sabbin kwamishinonin 21, shugaban ma'aikata da sakataren gwamnati a yau Alhamis, 2 ga watan Satumba.
Siyasa
Samu kari