Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Wani jirgin sama na masu kudi da ya taso daga Kaduna ya yi hatsari a filin jirgin Owerri bayan ya samu matsala a sararin samaniya, NSIB ta ce babu asarar rai.
Wasa gaske, shekarar 2025 da aka samu manyan-manyan badakalolin siyasa a Najeriya ta zo karshe, nan da mako biyu ake shirin shiga sabuwar shekarar 2026.
Dan majalisar wakilai na tarayya, Jonathan Gaza, ya fice daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ya koma All Progressives Congress, APC, Premium Times ta
Rabiu Musa Kwankwaso ya musanya rade-radin cewa zai sauya-sheka. A 2014 ne Sanata Kwankwaso ya bar PDP zuwa APC, a shekarar 2018 ya koma jam’iyyar da ya baro.
Kungiyar Arewa ta na so ‘Yan Kudu su hakura da mulki, su ba matasan Arewa dama. Kungiyar ta na ganin lokaci ya yi da matashin Arewa ta tsakiya zai rike kasa.
Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle ya yi karin haske a kan ‘matsin lambar’ komawarsa APC. Gwamnan na jihar Zamfara ya bayyana dalilin ficewarsa PDP a makon jiya.
Yerima ya ce zai tsaya takarar shugaban kasa a 2023 duk da matsayar da kungiyar Gwamnonin Kudu suka dauka a baya-bayan nan na ganin sun mallaki wannan kujerar.
Kungiyar Arewa ta maidawa Gwamnonin Kudu raddi na cewa mulki zai koma Kudu. Hakeem Baba-Ahmed ya ja kunnen Gwamnoni cewa ba za su sallama masu mulki a 2023 ba.
Daga mutum 20, PDP ta koma ta na da mutum 1 a Majalisar Zamfara. ‘Dan PDP Jam’iyyar 1 tak ya rage a Majalisar dokokin jihar Zamfara bayan Gwamna ya sauya-sheka.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta bukaci kungiyar gwamnonin kudu da su amincewa yankin kudu maso gabas ta samar da Shugaban kasa domin a samu damar buga wasa da kyau.
Gwamnonin Kudu sun hakikance cewa daga yankinsu za a samu wanda zai zama Shugaban kasa. Hakan ya sa ‘yan siyasan Arewa da za su iya jarraba sa’arsu shiga uku.
Siyasa
Samu kari