Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanya wani hoto da ke nuna shi a matsayin Yesu Almasihu yana warkar da wani maras lafiya bayan caccakar Fafaroma Leo.
Ƙungiyar Kwankwasiyya ƙarƙashin jagorancin Rabiu Musa Kwankwaso ta amince da kashi 30 cikin ɗari na mukaman shugabanci a jam'iyyar ADC mai adawa a Kano.
Gwamnatin jihar Kaduna ta kama hanyar dogara da kudin shigan ta, ba tare da jiran FAAC ba. Nan da wasu ‘yan shekaru, Kaduna za ta daina dogara kacokam da FAAC.
Kungiyar magoya baya tana kira ga al’umma su dage wajen ganin Tinubu ya hau kujerar Shugaban kasa. Nimjul Pennap yace Tinubu ya lakanin jagoranci da siyasa.
Wasu ‘yan siyasar Najeriya sun jawo ‘ya ‘yansu da ‘yanuwansu a cikin gwamnatinsu. Cikinsu akwai Abdullahi Ganduje, Rochas Okorocha da Gwamna Rotimi Akeredolu.
Dan majalisa mai wakiltar mazabar Ekwusigo a majalisar dokokin jihar Anambra, Onyebuchi Offor ya kara komawa jam’iyyar PDP, The Cable ta ruwaito. Offor ya kom
“Idan aka zabe shi, Najeriya ta shirya ganin canji da sauyi mai ma’auna.” - Owolabi Adetutu. Edo Volunteers for Tinubu 2023 ta na cikin wadanda suke tare da Bol
Gwamna David Umahi ya nesanta kansa daga fastocin kamfen dake nuna cewa yana neman takarar shugaban kasa a babban zaben 2023, ya ce bai san komai ba a kai.
Adamu Garba, tsohon mai neman tikitin takarar shugabancin kasa ya ce ba laifi bane Nnamdi Kanu da Sunday Igboho su nemi ballewa daga Nigeria domin su kafa kasa.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress a jihar Neja, Jonathan Vatsa, ya yi kira ga shugaba Buhari a kan ya sallami ministan labarai da al'adu, Lai Mohammed.
Farfesa Farouk Kperogi da yake aiki a kasar Amurka ya yi wa Femi Fani-Kayode a wani rubutunsa. Kperogi ya yi raddi ga tsohon Ministan yayin da ya wanke Pantami.
Siyasa
Samu kari