Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Rahotanni daga jihar Borno sun tabbatar da cewa bam ya tashi a wani masallaci da ke babbar Kasuwar Gamboru a Maiduguri a lokacin da mutane ke sallah.
Babbar kotun Abuja ta ba da belin tsohon Ministan Shari'a Abubakar Malami, inda aka sanya sharuda masu tsanani da kuma ranar ci gaba da shari'a a 2026.
Shugaban ƴan bindiga Na’ballo, wanda aka san shi da haɗin kai da Ado Aleiro, ya gamu da ajalisa yayin wani faɗa da ya barke tsakanin ƴan bindiga a Tsafe, Zamfara.
Shugaban kungiyar CDA a karamar hukumar Kauru, jihar Kaduna ya mutane 500 sun rasa muhallansu sakamakon hare-haren 'yan ta'adda. Ya nemi daukin gwamnat.
Ministan kudi da tsara tattalin arziki, Wale Edun ya samu tirjiya daga wasu Sanatoci bayan ya shaida masu cewa tattalin arziki ya fara farfadowa.
Kasar Faransa za ta dauki nauyin tattara bayanai kan harkokin ma'adinai a Najeriya. Hakan na cikin kokarin kasahsen wajen ganin sun cimma yarjejeniya.
Gwamnati za ta dauki matasa masu shekara 25 zuwa 35 domin su yi aiki a ƙananan hukumomi 774 karkashin shirin kiwon lafiya na NHFP. An kafa sharudda.
Gwamnatin Malam Dikko Umaru Radda ta nanata cewa ba za ta nemi zaman sulhu da kowane ɗan bindiga ba amma za ta karɓi duk wanda ya tuba ya miƙa wiya.
Wasu rahotanni na zargin cewa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, yana cikin karamar hukumar Maradun a jihar Zamfara yayin da sojoji suka kara matsa masa.
Majalisar tarayya ta koka kan yadda aka ware kudi ƴan kaɗan ga ma'aikatar ma'adanai ta ƙasa, ta gayyaci ministovi biyu su bayyana su mata bayani.
Dakarun sojojin Najeriya masu aiki a karkashin rundunar Operation Safe Haven sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da safarar muggan makamai.
Labarai
Samu kari